< Irmiya 17 >

1 “An rubuta zunubin Yahuda da alƙalamin ƙarfe, an rubuta da tsinin dutse, a kan allunan zukatansu da kuma a kan ƙahonin bagadansu.
«ای قوم یهودا، گناهان شما با قلم آهنین و با نوک الماس بر دلهای سنگی‌تان نوشته شده و بر گوشه‌های مذبحهایتان کنده‌کاری شده است.
2 Har’ya’yansu ma sun tuna bagadansu da ginshiƙan Asheransu kusa da itatuwa masu duhuwa da kuma a kan tuddai masu tsayi.
جوانانتان یک دم از گناه غافل نمی‌مانند، زیر هر درخت سبز و روی هر کوه بلند بت می‌پرستند؛ پس به سبب گناهانتان، تمام گنجها و بتخانه‌هایتان را به تاراج خواهم داد،
3 Dutsena a ƙasar da dukiyarku na ƙasar da dukan arzikinku za a ba da su ganima, tare da masujadanku na kan tuddai, saboda zunubi ko’ina a ƙasarku.
4 Saboda laifinku za ku rasa gādon da na ba ku. Zan bautar da ku ga abokan gābanku a ƙasar da ba ku sani ba, domin kun husata ni, zai kuwa ci har abada.”
و مجبور خواهید شد این سرزمین را که به میراث به شما داده بودم ترک کنید و دشمنانتان را در سرزمینهای دور دست بندگی نمایید، چون آتش خشم مرا شعله‌ور ساخته‌اید، آتشی که هرگز خاموش نخواهد شد!
5 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “La’ananne ne mutumin da yake dogara ga mutum, wanda ya dogara ga jiki don ƙarfi wanda kuma zuciyarsa ta juya wa Ubangiji baya.
«لعنت بر کسی که به انسان تکیه می‌کند و چشم امیدش به اوست و بر خداوند توکل نمی‌نماید.
6 Zai zama kamar ɗan kurmi a ƙasar da take kango; ba za su ga arziki sa’ad da ya zo ba. Za su zauna a busassun wuraren hamada, a cikin ƙasar gishiri inda ba kowa.
او مثل بوته‌ای است که در بیابان خشک و سوزان و در شوره‌زارها می‌روید، جایی که هیچ گیاه دیگری وجود ندارد؛ او هرگز خیر و برکت نخواهد دید!
7 “Amma mai albarka ne mutumin da yake dogara ga Ubangiji, wanda ƙarfin halinsa yana daga Ubangiji.
«خوشا به حال کسی که بر خداوند توکل دارد و تمام امید و اعتمادش بر اوست!
8 Za su zama kamar itacen da aka dasa kusa da ruwa wanda ya miƙa saiwoyinsa zuwa cikin rafi. Ba ya jin tsoro sa’ad da zafi ya zo; ganyayensa kullum kore suke. Ba shi da damuwa a shekarar fări ba ya taɓa fasa ba da’ya’ya.”
او مانند درختی خواهد بود که در کنار رودخانه است و ریشه‌هایش از هر طرف به آب می‌رسد درختی که نه از گرما می‌ترسد و نه از خشکسالی! برگش شاداب می‌ماند و از میوه آوردن باز نمی‌ایستد!
9 Zuciya ta fi kome ruɗu ta fi ƙarfin warkewa. Wa zai iya gane ta?
«هیچ چیز مانند دل انسان فریبکار و شرور نیست؛ کیست که از آنچه در آن می‌گذرد آگاه باشد؟
10 “Ni Ubangiji nakan bincike zuciya in gwada tunani, don in sāka wa kowane mutum bisa ga halinsa, bisa ga ayyukansa.”
تنها من که خداوند هستم می‌دانم در دل انسان چه می‌گذرد! تنها من از درون دل انسان آگاهم و انگیزه‌های او را می‌دانم و هر کس را مطابق اعمالش جزا می‌دهم.»
11 Kamar makwarwar da ta kwanta a kan ƙwan da ba ita ta zuba ba haka yake da mutumin da ya sami arziki a hanyar da ba daidai ba. A tsakiyar rayuwarsa za su rabu da shi, a ƙarshe kuma zai zama wawa.
شخصی که ثروتش را از راه نادرست به دست می‌آورد، همانند پرنده‌ای است که لانهٔ خود را از جوجه‌های دیگران پر می‌سازد. همان‌گونه که این جوجه‌ها خیلی زود او را واگذاشته می‌روند، او نیز به‌زودی ثروتش را از دست خواهد داد و سرانجام چوب حماقتش را خواهد خورد.
12 Kursiyi mai daraja, da aka ɗaukaka tun daga farko, shi ne wuri mai tsarkinmu.
اما ما در برابر تاج جاودانی، رفیع و پرجلال تو ستایش می‌کنیم.
13 Ya Ubangiji, sa zuciyar Isra’ila, duk waɗanda suka rabu da kai za su sha kunya. Waɗanda suka juya maka baya za a rubuta su a ƙura domin sun yashe Ubangiji, maɓulɓular ruwan rai.
ای خداوند، ای امید اسرائیل، تمام کسانی که از تو برگردند، رسوا و شرمسار می‌شوند؛ آنها مانند نوشته‌های روی خاک محو خواهند شد، چون خداوند را که چشمۀ آب حیات است، ترک کرده‌اند.
14 Ka warkar da ni, ya Ubangiji, zan kuwa warke; ka cece ni zan kuwa cetu, gama kai ne nake yabo.
خداوندا، تنها تو می‌توانی مرا شفا بخشی، تنها تو می‌توانی مرا نجات دهی و من تنها تو را ستایش می‌کنم!
15 Sun riƙa ce mini, “Ina maganar Ubangiji take? Bari tă cika yanzu!”
مردم با تمسخر به من می‌گویند: «پس هشدارهای خداوند که مدام دربارهٔ آنها سخن می‌گفتی چه شد؟ اگر آنها واقعاً از سوی خدا هستند، پس چرا انجام نمی‌شوند؟»
16 Ban gudu zaman mai yin maka kiwo ba; ka sani ban marmarin ranan nan ta masifa ba. Abin da ya fito daga leɓunana kuwa, a bayyane suke gare ka.
خداوندا، من هیچگاه از تو نخواسته‌ام که بر آنها بلا نازل کنی و هرگز خواستار هلاکت ایشان نبوده‌ام؛ تو خوب می‌دانی که من تنها هشدارهای تو را به ایشان اعلام کرده‌ام.
17 Kada ka zama mini abin razana; kai ne mafakata a ranar masifa.
خداوندا، مرا به وحشت نیانداز! تنها امید من در روز مصیبت، تو هستی!
18 Bari masu tsananta mini su sha kunya, amma ka kiyaye ni daga shan kunya; bari su tsorata, amma ka kiyaye ni da razana. Ka kawo musu ranar masifa; ka hallaka su da hallaka riɓi biyu.
تمام کسانی را که مرا آزار می‌دهند، به رسوایی و هراس گرفتار بساز، ولی مرا از هر بلایی محفوظ بدار. آری، بر ایشان دو چندان بلا بفرست و نابودشان کن!
19 Ga abin da Ubangiji ya ce mini, “Ka je ka tsaya a ƙofar mutane, inda sarakunan Yahuda sukan shiga su fita; ka tsaya kuma a dukan sauran ƙofofin Urushalima.
آنگاه خداوند فرمود که بروم و در کنار دروازهٔ قوم که پادشاهان یهودا از آن عبور می‌کنند و در کنار سایر دروازه‌های اورشلیم بایستم،
20 Ka ce musu, ‘Ku ji maganar Ubangiji, ku sarakunan Yahuda, da dukan mutanen Yahuda da dukan mazaunan Urushalima waɗanda suke bi ta waɗannan ƙofofi.
و در آنجا خطاب به همۀ مردم بگویم که خداوند چنین می‌فرماید: «ای پادشاهان و مردم یهودا، ای ساکنان اورشلیم و همۀ کسانی که از این دروازه‌ها عبور می‌کنید،
21 Ga abin da Ubangiji yana cewa, ku yi hankali kada ku ɗauki kaya a ranar Asabbaci ko ku shigar da shi ta ƙofofin Urushalima.
به این هشدار توجه کنید تا زنده بمانید: نباید در روز شَبّات کار کنید بلکه این روز را به عبادت و استراحت اختصاص دهید. به اجدادتان هم همین دستور را دادم،
22 Kada ku fitar da kayan gidajenku ko ku yi wani aiki a ranar Asabbaci mai tsarki, yadda na umarci kakanni-kakanninku.
23 Duk da haka ba su saurara ba, ba su kuwa mai da hankali ba; suka taurare ba su kuwa saurara ko su karɓi horo ba.
ولی آنها گوش ندادند و اطاعت نکردند بلکه با سرسختی به دستور من بی‌توجهی نمودند و اصلاح نشدند.
24 Amma in kuka yi hankali kuka yi mini biyayya, in ji Ubangiji, ba ku kuwa shigar da kaya ta ƙofofi a ranar Asabbaci ba, amma kuka kiyaye ranar Asabbaci da tsarki ba tare da yin wani aiki a cikinta ba,
«حال، اگر شما از من اطاعت نمایید و روز شَبّات را مقدّس بدارید و در این روز کار نکنید،
25 sa’an nan sarakuna da suke zama a kursiyin Dawuda za su shiga ta ƙofofin wannan birni tare da fadawansu. Su da fadawansu za su shiga a kan kekunan yaƙi da kuma a kan dawakai, mutanen Yahuda suna musu rakiya tare da waɗanda suke zaune a Urushalima, wannan birni kuwa za tă kasance da mazauna har abada.
آنگاه پادشاهانی که بر تخت داوود می‌نشینند، سوار بر ارابه‌ها و اسبان، همراه با صاحبمنصبان و مردمان یهودا و ساکنان اورشلیم از دروازه‌های این شهر داخل خواهند شد، و این شهر تا به ابد مسکون خواهد ماند.
26 Mutane za su zo daga garuruwan Yahuda da ƙauyukan kewaye da Urushalima, daga iyakar Benyamin da gindin tuddan yamma, daga ƙasar tudu da kuma Negeb, suna kawo hadayun ƙonawa da hadayun gari, sadakokin turare da na godiya zuwa gidan Ubangiji.
از اطراف اورشلیم و از شهرهای یهودا و سرزمین بنیامین و از دشتها و کوهستانها و جنوب یهودا مردم همه خواهند آمد و قربانیهای گوناگون به خانۀ خداوند تقدیم خواهند نمود.
27 Amma in ba ku yi mini biyayya ba, ba ku kiyaye ranar Asabbaci da tsarki ba, kuka ɗauki wani kaya yayinda kuke shiga ƙofofin Urushalima a ranar Asabbaci, to, sai in cinna wa ƙofofin Urushalima wutar da ba a iya kashewa, tă cinye kagaranta.’”
«اما اگر از من اطاعت نکنید و روز شَبّات را به عبادت و استراحت اختصاص ندهید، و اگر در این روز همچون روزهای دیگر، از دروازه‌های اورشلیم کالا به شهر وارد کنید، آنگاه این دروازه‌ها را به آتش خواهم کشید، آتشی که به کاخهایتان سرایت کند و آنها را از بین ببرد و هیچ‌کس نتواند شعله‌های آن را خاموش کند.»

< Irmiya 17 >