< Irmiya 17 >

1 “An rubuta zunubin Yahuda da alƙalamin ƙarfe, an rubuta da tsinin dutse, a kan allunan zukatansu da kuma a kan ƙahonin bagadansu.
Hina Gode da amane sia: sa, “Yuda fi dunu! Dilia wadela: i hou da fedege agoane, ouli nusi amoga dedei dagoi. Amo wadela: i hou da ga: nasi igi nusi amoga dilia dogoga amola dilia oloda hegomai amoga dedei dagoi.
2 Har’ya’yansu ma sun tuna bagadansu da ginshiƙan Asheransu kusa da itatuwa masu duhuwa da kuma a kan tuddai masu tsayi.
Dilia da uda ‘gode’ A: sela amoma nodone sia: ne gadomusa: , ‘oloda’ amola ‘dawa: digima: ne olelesu’ amo mola: iya: i ifa dafulili amola agolo huluane amola goumi huluane umi ganodini gala, amo da: iya gagui dagoi. Amola amoga dilia nodone sia: ne gadolala.
3 Dutsena a ƙasar da dukiyarku na ƙasar da dukan arzikinku za a ba da su ganima, tare da masujadanku na kan tuddai, saboda zunubi ko’ina a ƙasarku.
Dilia da sogebi huluane amo ganodini wadela: le bagade hamobeba: le, Na da dilia ha lai amo dilia ida: iwane liligi amola muni huluane gesowale lale, gaguli masa: ne, ilima logo doasimu.
4 Saboda laifinku za ku rasa gādon da na ba ku. Zan bautar da ku ga abokan gābanku a ƙasar da ba ku sani ba, domin kun husata ni, zai kuwa ci har abada.”
Na hamobeba: le, dilia da soge amo Na da dilima i, amo fisimu, amola soge dilia hamedafa dawa: , amo ganodini dilia ha lai ilia udigili se iasu hawa: hamosu hamonanumu. Bai Na ougi da lalu agoane, ha: ba: domu hamedene, eso huluane nenanumu.”
5 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “La’ananne ne mutumin da yake dogara ga mutum, wanda ya dogara ga jiki don ƙarfi wanda kuma zuciyarsa ta juya wa Ubangiji baya.
Hina Gode da amane sia: sa, “Nowa dunu da Na hou fisili, osobo bagade dunu ilia hou amola ilia gasa fawane dafawaneyale dawa: sea, amo dunuma Na da se imunusa: fofada: mu.
6 Zai zama kamar ɗan kurmi a ƙasar da take kango; ba za su ga arziki sa’ad da ya zo ba. Za su zauna a busassun wuraren hamada, a cikin ƙasar gishiri inda ba kowa.
E da ifalobo hafoga: i soge ganodini lela agoane ba: sa. Amo osobo da deme amoga wadela: lesiba: le, liligi noga: le alemu da hamedei. Amo defele Na hou fisisu dunu da noga: le esalusu hame ba: mu.
7 “Amma mai albarka ne mutumin da yake dogara ga Ubangiji, wanda ƙarfin halinsa yana daga Ubangiji.
Be nowa da Na dafawaneyale dawa: beba: le, Na hou lalegagusia, Na da Na hahawane dogolegesu hou ema imunu.
8 Za su zama kamar itacen da aka dasa kusa da ruwa wanda ya miƙa saiwoyinsa zuwa cikin rafi. Ba ya jin tsoro sa’ad da zafi ya zo; ganyayensa kullum kore suke. Ba shi da damuwa a shekarar fări ba ya taɓa fasa ba da’ya’ya.”
Amo dunu da ifa, hano noga: iwane gadenene bugiba: le, ea difi da hanoga sa: i dagoi, agoaiwane ba: sa. Esosea, e da hame beda: sa. Bai ea lubi da mola: iya: i diala. Amola gibu hame dasea, e da mae dawa: iwane, fage legelala.
9 Zuciya ta fi kome ruɗu ta fi ƙarfin warkewa. Wa zai iya gane ta?
Nowa da osobo bagade dunu ea dogo dawa: digima: bela: ? Dawa: mu da hamedei. Bai osobo bagade dunu ea dogoga ogogosu hou da eno ogogosu liligi huluane baligisa. Ea dogo da oloiba: le, uhinisimu da hamedei ba: sa.
10 “Ni Ubangiji nakan bincike zuciya in gwada tunani, don in sāka wa kowane mutum bisa ga halinsa, bisa ga ayyukansa.”
Na, Hina Gode, da osobo bagade dunu ilia asigi dawa: su ba: lala amola ilia dogo amo adoba: lala. Na da dunu afae afae ilima ilia esalusu hou amola ilia hamobe hou defele, ilima hamonana.”
11 Kamar makwarwar da ta kwanta a kan ƙwan da ba ita ta zuba ba haka yake da mutumin da ya sami arziki a hanyar da ba daidai ba. A tsakiyar rayuwarsa za su rabu da shi, a ƙarshe kuma zai zama wawa.
Dunu da muni ogogole lasea, amo da sio da oso e da hame legei amoga fili, mano lalelegesa agoane gala. E da ea gasa bagade eso amoga, ea gagui huluane fisi dagoi ba: mu. Amola ea esalusu dagosea, e da gagaoui dunu agoai ba: mu.
12 Kursiyi mai daraja, da aka ɗaukaka tun daga farko, shi ne wuri mai tsarkinmu.
Ninia Debolo da hadigi fisu amo da musa: goumi bagadega gagui asili, waha lela, agoai ba: sa.
13 Ya Ubangiji, sa zuciyar Isra’ila, duk waɗanda suka rabu da kai za su sha kunya. Waɗanda suka juya maka baya za a rubuta su a ƙura domin sun yashe Ubangiji, maɓulɓular ruwan rai.
Hina Gode! Di fawane da ninia hobea dafawane esaloma: beyale dawa: lusu hou ouligisu dunu esala. Nowa da Di fisisia da gogosiamu. Ilia da dio osobo dou amoga dedei defele hamedafa ba: mu. Bai ilia da hano si ida: iwane (amo da Di, Hina Gode) amo yolesi dagoi.
14 Ka warkar da ni, ya Ubangiji, zan kuwa warke; ka cece ni zan kuwa cetu, gama kai ne nake yabo.
Hina Gode! Dia na uhinisima! Amasea, na da hahawane esalebe ba: mu. Dia na gaga: ma! Amasea, na da gaga: i dagoi ba: mu. Na da Dima fawane nodone sia: ne gadolala.
15 Sun riƙa ce mini, “Ina maganar Ubangiji take? Bari tă cika yanzu!”
Dunu da nama amane sia: daha, ‘Hina Gode da nini beda: ma: ne magagiba: le, E da amo hou wahadafa ninima hamomu da defea.’
16 Ban gudu zaman mai yin maka kiwo ba; ka sani ban marmarin ranan nan ta masifa ba. Abin da ya fito daga leɓunana kuwa, a bayyane suke gare ka.
Be Hina Gode! Di dawa: ! Na da Di ilima se iasu ima: ne hame sia: i. Ilia da bidi hamosu amola se nabasu ba: ma: ne, na da hame hanai galu. Hina Gode! Di dawa: !
17 Kada ka zama mini abin razana; kai ne mafakata a ranar masifa.
Dia na beda: ma: ne mae hamoma! Bidi hamosu da doaga: sea, Di da na gaga: su sogebi gala.
18 Bari masu tsananta mini su sha kunya, amma ka kiyaye ni daga shan kunya; bari su tsorata, amma ka kiyaye ni da razana. Ka kawo musu ranar masifa; ka hallaka su da hallaka riɓi biyu.
Dia da dunu amo da nama se iaha, amo ilia gogosiama: ne hamomu da defea. Be Hina Gode! Dia na gaga: ma! Ili bagade beda: ma: ne hamoma! Be na beda: ma: ne, mae hamoma! Dima ha lai dunu wadela: lesima: ne, goudane fasima!
19 Ga abin da Ubangiji ya ce mini, “Ka je ka tsaya a ƙofar mutane, inda sarakunan Yahuda sukan shiga su fita; ka tsaya kuma a dukan sauran ƙofofin Urushalima.
Hina Gode da nama amane sia: i, “Yelemaia! Di Dunu Ilia Logo Holei (amoga Yuda hina bagade dunu ilia moilai bai bagade amo ganodini golili maha) amoga asili, Na sia: olelema. Amasea, Yelusaleme logo holei eno huluane, amoga olelela masa.
20 Ka ce musu, ‘Ku ji maganar Ubangiji, ku sarakunan Yahuda, da dukan mutanen Yahuda da dukan mazaunan Urushalima waɗanda suke bi ta waɗannan ƙofofi.
Dia Yuda hina bagade amola Yuda fi dunu huluane amola dunu huluane da Yelusaleme ganodini esalebe, amo logo holeiga golili maha, ilima ilia Na sia: nabima: ne sia: ma.
21 Ga abin da Ubangiji yana cewa, ku yi hankali kada ku ɗauki kaya a ranar Asabbaci ko ku shigar da shi ta ƙofofin Urushalima.
22 Kada ku fitar da kayan gidajenku ko ku yi wani aiki a ranar Asabbaci mai tsarki, yadda na umarci kakanni-kakanninku.
Ilia da ilia esalusu amoma asigi galea, ilia da Sa: bade eso amoga liligi maedafa gaguli masa: ne sia: ma. Ilia da liligi gaguli, Yelusaleme ea logo holeiga golili sa: imu da sema bagade. Ilia da Sa: bade esoga mae hawa: hamoma: ma. Na da ilia aowalalia ilima sia: i defele, ilia da Sa: bade eso sema eso agoane ba: ma: ne sia: ma.
23 Duk da haka ba su saurara ba, ba su kuwa mai da hankali ba; suka taurare ba su kuwa saurara ko su karɓi horo ba.
Ilia aowalalia da Na sia: hame nabi amola hame dawa: digi. Be amo mae dawa: le, ilia dogo ga: nasima: ne hamoi. Ilia da Na sia: hame nabasu amola Na olelesu amoma hame fa: no bobogei.
24 Amma in kuka yi hankali kuka yi mini biyayya, in ji Ubangiji, ba ku kuwa shigar da kaya ta ƙofofi a ranar Asabbaci ba, amma kuka kiyaye ranar Asabbaci da tsarki ba tare da yin wani aiki a cikinta ba,
Amo dunu ilia Na sia: amola Na sema huluane nabima: ne sia: ma. Ilia da Sa: bade esoga liligi gaguli, moilai logo holeiga golili masunu da sema bagade sia: ma. Sa: bade eso da sema eso. Amaiba: le, amoga ilia hawa: hamosu maedafa hamoma: ne sia: ma.
25 sa’an nan sarakuna da suke zama a kursiyin Dawuda za su shiga ta ƙofofin wannan birni tare da fadawansu. Su da fadawansu za su shiga a kan kekunan yaƙi da kuma a kan dawakai, mutanen Yahuda suna musu rakiya tare da waɗanda suke zaune a Urushalima, wannan birni kuwa za tă kasance da mazauna har abada.
Amasea, ilia hina bagade dunu amola ilia egefelali da Yelusaleme logo holeiga moilai golili sa: ili, Da: ibidi ea gasa defele gasawane hawa: hamomu. Ilia amola Yuda fi dunu amola Yelusaleme fi dunu da sa: liode amola hosi da: iya fila heda: le masunu. Amola Yelusaleme da dunu amoga nabaiwane ba: lalumu.
26 Mutane za su zo daga garuruwan Yahuda da ƙauyukan kewaye da Urushalima, daga iyakar Benyamin da gindin tuddan yamma, daga ƙasar tudu da kuma Negeb, suna kawo hadayun ƙonawa da hadayun gari, sadakokin turare da na godiya zuwa gidan Ubangiji.
Dunu da Yuda moilai huluane amola moilai amo da Yelusaleme sisiga: sa, amoga misunu. Ilia Bediamini soge amola agolo goumi baiga diala, amola goumi amola Yuda gagoe (south) sogebi amoga misunu. Ilia da Na Debolo diasu amoga gobele salasu ohe amola gobele salasu liligi eno, amola gagoma amola gabusiga: manoma amola Nama nodomusa: iasu liligi gaguli misunu.
27 Amma in ba ku yi mini biyayya ba, ba ku kiyaye ranar Asabbaci da tsarki ba, kuka ɗauki wani kaya yayinda kuke shiga ƙofofin Urushalima a ranar Asabbaci, to, sai in cinna wa ƙofofin Urushalima wutar da ba a iya kashewa, tă cinye kagaranta.’”
Be ilia da Na sia: nabima: ne, amola Sa: bade eso da sema eso, amo dawa: ma: ne sia: ma. Ilia da Sa: bade esoga liligi gaguli, Yelusaleme logo holeiga maedafa golili misa: ne sia: ma. Be ilia amo sema fisia, Na da Yelusaleme logo holei laluga ulagisimu. Yelusaleme hina bagade ilia diasu da laluga nene dagole, enoga ha: ba: domu da hamedei ba: mu.”

< Irmiya 17 >