< Irmiya 16 >

1 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Gospodova beseda je prav tako prišla k meni, rekoč:
2 “Kada ka yi aure ka haifi’ya’ya maza da mata a wannan wuri.”
»Ne boš si vzel žene niti na tem kraju ne boš imel sinov ali hčera.
3 Gama ga abin da Ubangiji yana cewa game da’ya’ya maza da matan da aka haifa a wannan ƙasa da kuma game da matan da suke iyayensu da suke mazan da iyayensu.
Kajti tako govori Gospod glede sinov in glede hčera, ki so rojeni na tem kraju in glede njihovih mater, ki so jih nosile in glede njihovih očetov, ki so jih zaplodili v tej deželi:
4 “Za su mutu da muguwar cuta. Ba za a yi kuka dominsu ba, ba kuwa za a binne su ba, amma za a bar su a juji. Takobi da yunwa ne za su hallaka su, gawawwakinsu za su zama abincin tsuntsayen sararin sama da kuma namun jeji na duniya.”
›Umrli bodo bolečih smrti; ne bodo objokovani niti ne bodo pokopani, temveč bodo kakor gnoj na obličju zemlje; z mečem in lakoto bodo použiti in njihova trupla bodo hrana za perjad neba in za živali na polju.‹
5 Gama ga abin da Ubangiji yana cewa, “Kada ka shiga gidan da akwai abincin makoki; kada ka tafi ka yi makoki ko ka nuna juyayi, domin na janye albarkata, ƙaunata da tausayina daga wannan mutane,” in ji Ubangiji.
Kajti tako govori Gospod: ›Ne vstopi v hišo žalovanja niti ne pojdi, da žaluješ niti da jih objokuješ, kajti svoj mir sem odvzel od tega ljudstva, ‹ govori Gospod, › celó ljubečo skrbnost in usmiljenja.
6 “Manya da ƙanana duka za su mutu a wannan ƙasa. Ba za a binne su ba, ba kuwa za a yi makokinsu ba, kuma ba wanda zai tsaga kansa ko ya aske kansa saboda su.
Tako veliki, kakor majhni bodo umirali v tej deželi. Ne bodo pokopani, niti ljudje ne bodo žalovali za njimi, niti se rezali, niti se ne bodo zaradi njih naredili plešaste.
7 Ba wanda zai ba da abinci don yă ta’azantar da waɗanda suke makoki saboda matattu, kai, ko saboda mahaifi ko mahaifiya ma ba kuwa wani da zai ba da abin sha don yă ta’azantar da su.
Niti se zanje ljudje ne bodo trgali v žalovanju, da bi jih tolažili zaradi mrtvih; niti jim ljudje ne bodo dali čaše tolažbe, da bi pili za njihovega očeta ali za njihovo mater.
8 “Kada kuma ka shiga gidan da ake biki ka zauna don ci da sha.
Prav tako ne boš šel v hišo praznovanja, da sediš z njimi, da bi jedel in pil.
9 Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa a idanunka da kuma a kwanakinka zan kawo ƙarshen muryar farin ciki da murna da kuma muryoyin amarya da ango a wannan wuri.
Kajti tako govori Gospod nad bojevniki, Izraelov Bog: ›Glej, povzročil bom, da iz tega kraja, v vaših očeh in v vaših dneh, izgine glas smeha, glas veselja, glas ženina in glas neveste.
10 “Sa’ad da ka faɗa wa waɗannan mutane wannan duka suka kuma tambaye ka, ‘Me ya sa Ubangiji ya ƙaddara irin wannan babban masifa a kanmu? Wace mugunta muka yi? Wane zunubi muka aikata wa Ubangiji Allahnmu?’
In zgodilo se bo, ko boš temu ljudstvu pokazal vse te besede in ti bodo rekli: ›Zakaj je Gospod proglasil vso to veliko zlo zoper nas? Ali kaj je naša krivda? Ali kakšen je naš greh, ki smo ga zagrešili zoper Gospoda, svojega Boga?‹
11 Sai ka ce musu, ‘Wannan ya zama haka domin kakanninku sun rabu da ni,’ in ji Ubangiji, ‘suka bi waɗansu alloli suka kuma bauta musu. Suka rabu da ni, ba su kuwa kiyaye dokata ba.
Potem jim boš rekel: ›Zato, ker so me vaši očetje zapustili, ‹ govori Gospod ›in so hodili za drugimi bogovi, jim služili in jih oboževali, mene pa zapustili in se niso držali moje postave.
12 Amma kun yi laifi fiye da kakanninku. Duba yadda kowannenku yana bin taurin muguwar zuciyarsa a maimakon yin mini biyayya.
Vi pa ste storili slabše kakor vaši očetje. Kajti glejte, hodite vsakdo za zamislijo svojega zlobnega srca, da mi ne bi prisluhnili.
13 Saboda haka zan fitar da ku daga wannan ƙasa zuwa wata ƙasar da ku da kakanninku ba ku taɓa sani ba, a can kuwa za ku bauta wa waɗansu alloli dare da rana, gama ba zan nuna muku tagomashi ba.’
Zato vas bom vrgel iz te dežele v deželo, ki je ne poznate niti vi niti vaši očetje in tam boste podnevi in ponoči služili drugim bogovom, kjer vam ne bom pokazal nobene naklonjenosti.
14 “Amma fa, kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “da mutane ba za su ƙara cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fitar da Isra’ilawa daga Masar,’
Zato glejte, prihajajo dnevi, ‹ govori Gospod, ›da ne bo več rečeno: › Gospod živi, ki je privedel Izraelove otroke gor iz egiptovske dežele, ‹
15 amma za su ce, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fitar da Isra’ilawa daga ƙasar arewa da kuma daga dukan ƙasashe da ya kora su.’ Gama zan komo da su zuwa ƙasar da na ba wa kakanninsu.
temveč: › Gospod živi, ki je Izraelove otroke privedel iz severne dežele in iz vseh dežel, kamor jih je pregnal, ‹ in ponovno jih bom privedel v njihovo deželo, ki sem jo dal njihovim očetom.
16 “Amma yanzu zan aiko a kira masunta masu yawa su zo,” in ji Ubangiji, “za su kuma kama su. Bayan wannan zan aiko a kira mafarauta su zo, su farauce su daga kowane dutse da tudu da kuma daga kogwannin duwatsu.
Glej, poslal bom po mnogo ribičev, ‹ govori Gospod ›in lovili jih bodo in za njimi bom poslal mnogo lovcev in lovili jih bodo iz vsake gore in iz vsakega hriba in iz skalnih lukenj.
17 Idanuna suna a kan dukan hanyoyinsu; ba a ɓoye suke daga gare ni, kuma zunubansu ba a ɓoye suke a idanuna ba.
Kajti moje oči so na vseh njihovih poteh, niso skrite pred mojim obrazom niti njihova krivičnost ni skrita pred mojimi očmi.
18 Zan riɓaɓɓanya sakayyar da zan yi musu saboda muguntarsu da zunubinsu, domin sun ƙazantar da ƙasata da ƙazantattun gumakansu marasa rai, suka kuma cika abin gādona da gumakansu na banƙyama.”
Najprej bom dvojno poplačal njihovo krivičnost in njihov greh zato, ker so omadeževali mojo deželo, mojo dediščino so napolnili s trupli svojih ostudnih in gnusnih stvari.‹«
19 Ya Ubangiji, ƙarfina da katangana, mafakata a lokacin damuwa, gare ka al’ummai za su zo daga iyakokin duniya su ce, “Kakanninmu ba su mallaki kome ba sai allolin ƙarya, gumakan banza da ba su yi musu amfani ba.
Oh Gospod, moja moč, moja trdnjava in moje zatočišče v dnevu stiske, pogani bodo prišli k tebi od koncev zemlje in bodo rekli: »Zagotovo so naši očetje podedovali laži, ničevost in stvari, v katerih ni koristi.
20 Mutane kan yi allolinsu ne? I, amma waɗannan ba alloli ba ne!”
Ali si bo človek delal bogove in le-ti niso bogovi?
21 “Saboda haka zan koya musu a wannan lokaci zan koya musu ikona da ƙarfina. Sa’an nan za su sani cewa sunana Ubangiji ne.
»Zato, glej, tokrat bom povzročil, da bodo vedeli. Povzročil jim bom, da bodo spoznali mojo roko in mojo moč in vedeli bodo, da je moje ime Gospod.«

< Irmiya 16 >