< Irmiya 13 >
1 Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Tafi ka sayo abin ɗamara na lilin ka sha ɗamara da shi, amma kada ka bari yă taɓa ruwa.”
Овако ми рече Господ: Иди и купи себи појас ланен и опаши се њим, а не мећи га у воду.
2 Saboda haka na sayo abin ɗamara, yadda Ubangiji ya umarce ni, na kuwa sha ɗamara da shi.
Тако купих појас по речи Господњој, и опасах се њим.
3 Sai maganar Ubangiji ta zo mini sau na biyu cewa,
Потом дође ми опет реч Господња говорећи:
4 “Ka ɗauki abin ɗamara da ka sayo, wanda ka ɗaura, ka tafi yanzu zuwa Fera ka ɓoye shi a cikin kogon dutse.”
Узми тај појас што си купио, што је око тебе, па се дигни и иди на Ефрат, и сакриј га онде у какву раселину камену.
5 Saboda haka na tafi na ɓoye shi a Fera, yadda Ubangiji ya ce mini.
И отидох и сакрих га код Ефрата, како ми заповеди Господ.
6 Bayan’yan kwanaki sai Ubangiji ya ce mini, “Tafi yanzu zuwa Fera ka ɗauko abin ɗamara da na ce maka ka ɓoye a can.”
А после много времена рече ми Господ: Устани и иди на Ефрат, и узми појас који ти заповедих да сакријеш онде.
7 Sai na tafi Fera da haka na ɗauko abin ɗamara daga wurin da na ɓoye shi, amma abin ɗamara yanzu ya lalace ya zama ba shi da amfani sam.
И отидох на Ефрат и откопах и узех појас с места где га бејах сакрио; а гле, појас отрухнуо, и не беше низашта.
8 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Тада ми дође реч Господња говорећи:
9 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Haka zan lalatar da alfarmar Yahuda da yawan alfarmar Urushalima.
Овако вели Господ: Тако ћу учинити да отруне понос Јудин и велики понос јерусалимски,
10 Waɗannan mugayen mutane, waɗanda suka ƙi saurari maganata, waɗanda suka biye wa taurin zuciyarsu suka bi waɗansu alloli don su bauta su kuma yi musu sujada, za su zama kamar wannan abin ɗamara gaba ɗaya marasa amfani!
Тог народа неваљалог, што неће да слуша моје речи, што ходи по мислима срца свог и иде за другим боговима служећи им и клањајући им се; и биће као тај појас, који није низашта.
11 Gama kamar yadda abin ɗamara kan kame gindin mutum tam, haka zan daure dukan gidan Isra’ila da dukan gidan Yahuda gare ni,’ in ji Ubangiji, ‘domin su zama jama’a, da suna, da yabo, da daraja a gare ni, amma sun ƙi ji.’
Јер како се појас припоји око човека, тако бејах припојио око себе сав дом Израиљев и сав дом Јудин, вели Господ, да би били мој народ на славу и хвалу и дику; али не послушаше.
12 “Faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa a cika kowace salkar ruwan inabi da ruwan inabi.’ In kuwa suka ce maka, ‘Ba mu san cewa ya kamata a cika kowace salkar ruwan inabi da ruwan inabi ba?’
Зато им реци ову реч: Овако вели Господ Бог Израиљев: Сви се мехови пуне вина. А они ће рећи: Зар не знамо да се сви мехови пуне вина?
13 Sai ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, zan cika dukan waɗanda suke zama a ƙasar da buguwa, har ma da sarakunan da suke zama a kursiyin Dawuda, firistoci, annabawa da dukan waɗanda suke zaune a Urushalima.
Тада им реци: Овако вели Господ: Ево ја ћу напунити пијанства све становнике ове земље и цареве, који седе место Давида на престолу његовом, и свештенике и пророке и све становнике јерусалимске.
14 Zan fyaɗe su a kan juna, iyaye da’ya’yansu maza, in ji Ubangiji. Tausayi ko jinƙai, ko juyayi ba zai hana ni hallaka su ba.’”
И разбићу их једног о другог, и очеве и синове, вели Господ; нећу пожалити ни поштедети нити се смиловати, да их не потрем.
15 Ku ji ku kuma saurara, kada ku yi girman kai, gama Ubangiji ya yi magana.
Слушајте и чујте, немојте се поносити, јер Господ говори.
16 Ku ɗaukaka Ubangiji Allahnku kafin ya kawo duhu, kafin ƙafafunku su yi tuntuɓe a kan tuddai masu duhu. Za ku sa zuciya ganin haske amma zai mai da shi duhu mai kauri ya kuma canja shi zuwa duhu baƙi ƙirin.
Дајте славу Господу Богу свом док није спустио мрак, докле се нису спотакле ноге ваше по горама мрачним, да чекате светлост, а Он је обрати у сен смртни и претвори у таму.
17 Amma in ba ku saurara ba, zan yi kuka a ɓoye saboda girmankanku; idanuna za su yi kuka mai zafi, suna zub da hawaye ƙwarai, domin zan kwashe garken Ubangiji zuwa zaman bauta.
Ако ли ово не послушате, душа ће моја плакати тајно ради охолости ваше и ронити сузе, сузе ће тећи из ока мог, јер ће се заробити стадо Господње.
18 Ka faɗa wa sarki da kuma mahaifiyar sarauniya cewa, “Ku sauko daga kursiyinku, gama rawaninku na ɗaukaka za su fāɗi daga kawunanku.”
Реци цару и царици: Доле седите, јер ће се славни венац ваш скинути с ваше главе.
19 Za a kulle biranen da suke a Negeb, kuma babu wanda zai buɗe su. Za a kwashe dukan Yahuda zuwa zaman bauta, za a kwashe su tas.
Градови јужни затвориће се и неће бити никога да их отвори, одвешће се Јуда у ропство, сасвим ће се одвести у ропство.
20 Ku tā da idanunku ku ga waɗanda suke zuwa daga arewa. Ina garken da aka ba ku tumakin da kuke taƙama a kai?
Подигните очи своје и видите оне што иду од севера. Где је стадо што ти је предано, стадо славе твоје?
21 Me za ku ce sa’ad da Ubangiji ya naɗa muku waɗanda ku kanku kuka koya musu a matsayi abokai na musamman? Ashe, azaba ba za tă auko muku kamar na mace mai naƙuda ba?
Шта ћеш рећи кад те походи? Јер си их ти научио да буду кнезови над тобом. Неће ли те спопасти болови као жену кад се порађа?
22 In kuma kuka tambaye kanku “Me ya sa wannan ya faru da mu?” Wannan kuwa saboda yawan zunubanku ne ya sa fatarinku ya yage aka kuma wahalshe jikinku.
Ако ли кажеш у срцу свом: Зашто ме то задеси? За мноштво безакоња твог узгрнуће се скути твоји и обућа ти се скинути.
23 Mutumin Habasha zai iya canja launin fatar jikinsa ko damisa ta canja dabbare dabbarenta? Ba za ku iya yin alheri ku da kuka saba da yin mugunta ba.
Може ли Етиопљанин променити кожу своју или рис шаре своје? Можете ли ви чинити добро научивши се чинити зло?
24 “Zan watsar da ku kamar yayin da iskar hamada take hurawa.
Зато ћу их разметнути као што размеће плеву ветар из пустиње.
25 Rabonku ne wannan, sashen da na auka muku,” in ji Ubangiji “domin kun manta da ni kuka kuma dogara ga allolin ƙarya.
То је део твој и оброк твој од мене, говори Господ, зато што си ме заборавио и поуздао се у лаж.
26 Zan kware fatarinku sama ya rufe fuskarku don a iya ga tsiraicinku
Зато ћу ти ја узгрнути скуте на лице да се види срамота твоја.
27 zinace zinacenku da haniniya kamar dawakai, karuwancinku na bankunya! Na ga ayyukanku na banƙyama a kan tuddai da kuma a filaye. Kaitonki, ya Urushalima! Har yaushe za ki ci gaba da rashin tsarki?”
Прељубе твоје, рзање твоје, срамотна курварства твоја по хумовима, по пољима, гадове твоје видео сам; тешко теби, Јерусалиме! Зар се нећеш очистити? Докле још?