< Irmiya 13 >

1 Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Tafi ka sayo abin ɗamara na lilin ka sha ɗamara da shi, amma kada ka bari yă taɓa ruwa.”
Näin sanoi Herra minulle: "Mene ja osta itsellesi liinainen vyö ja pane se kupeillesi, mutta älä anna sen tulla veteen".
2 Saboda haka na sayo abin ɗamara, yadda Ubangiji ya umarce ni, na kuwa sha ɗamara da shi.
Ja minä ostin vyön Herran sanan mukaan ja panin sen kupeilleni.
3 Sai maganar Ubangiji ta zo mini sau na biyu cewa,
Sitten Herran sana tuli minulle toisen kerran, tämä sana:
4 “Ka ɗauki abin ɗamara da ka sayo, wanda ka ɗaura, ka tafi yanzu zuwa Fera ka ɓoye shi a cikin kogon dutse.”
"Ota vyö, jonka sinä ostit ja joka on kupeillasi, ja nouse, mene Eufratille ja kätke se siellä kallion koloon".
5 Saboda haka na tafi na ɓoye shi a Fera, yadda Ubangiji ya ce mini.
Ja minä menin ja kätkin sen Eufratiin, niinkuin Herra oli käskenyt minun tehdä.
6 Bayan’yan kwanaki sai Ubangiji ya ce mini, “Tafi yanzu zuwa Fera ka ɗauko abin ɗamara da na ce maka ka ɓoye a can.”
Ja pitkän ajan kuluttua Herra sanoi minulle: "Nouse, mene Eufratille ja ota se vyö, jonka minä käskin sinun kätkeä sinne".
7 Sai na tafi Fera da haka na ɗauko abin ɗamara daga wurin da na ɓoye shi, amma abin ɗamara yanzu ya lalace ya zama ba shi da amfani sam.
Niin minä menin Eufratille, kaivoin ja otin vyön siitä paikasta, johon olin sen kätkenyt; ja katso, vyö oli turmeltunut eikä kelvannut mihinkään.
8 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Minulle tuli tämä Herran sana:
9 “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Haka zan lalatar da alfarmar Yahuda da yawan alfarmar Urushalima.
"Näin sanoo Herra: Samalla tavoin minä tuotan turmion Juudan ja Jerusalemin suurelle ylpeydelle.
10 Waɗannan mugayen mutane, waɗanda suka ƙi saurari maganata, waɗanda suka biye wa taurin zuciyarsu suka bi waɗansu alloli don su bauta su kuma yi musu sujada, za su zama kamar wannan abin ɗamara gaba ɗaya marasa amfani!
Tämä paha kansa, joka ei tahdo kuulla minun sanojani, joka vaeltaa sydämensä paatumuksessa, seuraa muita jumalia, palvelee ja kumartaa niitä, tulee tämän vyön kaltaiseksi, joka ei mihinkään kelpaa.
11 Gama kamar yadda abin ɗamara kan kame gindin mutum tam, haka zan daure dukan gidan Isra’ila da dukan gidan Yahuda gare ni,’ in ji Ubangiji, ‘domin su zama jama’a, da suna, da yabo, da daraja a gare ni, amma sun ƙi ji.’
Sillä niinkuin vyö liittyy miehen kupeisiin, niin minä liitin koko Israelin heimon ja koko Juudan heimon itseeni, sanoo Herra, että se olisi minun kansani, minulle kunniaksi, ylistykseksi ja kirkkaudeksi; mutta he eivät totelleet.
12 “Faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana cewa a cika kowace salkar ruwan inabi da ruwan inabi.’ In kuwa suka ce maka, ‘Ba mu san cewa ya kamata a cika kowace salkar ruwan inabi da ruwan inabi ba?’
Sentähden sano heille tämä sana: Näin sanoo Herra, Israelin Jumala: Jokainen leili täytetään viinillä. Ja jos he sanovat sinulle: 'Emmekö me tietäisi, että jokainen leili täytetään viinillä?'
13 Sai ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, zan cika dukan waɗanda suke zama a ƙasar da buguwa, har ma da sarakunan da suke zama a kursiyin Dawuda, firistoci, annabawa da dukan waɗanda suke zaune a Urushalima.
niin sano heille: Näin sanoo Herra: Katso, minä täytän kaikki tämän maan asukkaat, kuninkaat, jotka istuvat Daavidin valtaistuimella, papit ja profeetat ja kaikki Jerusalemin asukkaat päihtymyksellä.
14 Zan fyaɗe su a kan juna, iyaye da’ya’yansu maza, in ji Ubangiji. Tausayi ko jinƙai, ko juyayi ba zai hana ni hallaka su ba.’”
Ja minä murskaan heidät, toisen toistansa vastaan, sekä isät että lapset, sanoo Herra. Minä en sääli, en säästä enkä armahda, niin että jättäisin heidät hävittämättä."
15 Ku ji ku kuma saurara, kada ku yi girman kai, gama Ubangiji ya yi magana.
Kuulkaa, ottakaa korviinne, älkää ylpeilkö, sillä Herra on puhunut.
16 Ku ɗaukaka Ubangiji Allahnku kafin ya kawo duhu, kafin ƙafafunku su yi tuntuɓe a kan tuddai masu duhu. Za ku sa zuciya ganin haske amma zai mai da shi duhu mai kauri ya kuma canja shi zuwa duhu baƙi ƙirin.
Antakaa Herralle, teidän Jumalallenne, kunnia, ennenkuin tulee pimeä ja jalkanne loukkaantuvat vuoriin hämärissä. Silloin te odotatte valoa, mutta hän muuttaa sen pilkkopimeäksi, tekee sen synkeydeksi.
17 Amma in ba ku saurara ba, zan yi kuka a ɓoye saboda girmankanku; idanuna za su yi kuka mai zafi, suna zub da hawaye ƙwarai, domin zan kwashe garken Ubangiji zuwa zaman bauta.
Mutta ellette kuule tätä, niin minun sieluni salassa itkee sellaista ylpeyttä, itkee katkerasti, ja minun silmäni vuotavat kyyneleitä, kun Herran lauma viedään vankeuteen.
18 Ka faɗa wa sarki da kuma mahaifiyar sarauniya cewa, “Ku sauko daga kursiyinku, gama rawaninku na ɗaukaka za su fāɗi daga kawunanku.”
"Sano kuninkaalle ja kuninkaan äidille: Istukaa alhaiselle sijalle, sillä pudonnut on päästänne teidän kunniankruununne.
19 Za a kulle biranen da suke a Negeb, kuma babu wanda zai buɗe su. Za a kwashe dukan Yahuda zuwa zaman bauta, za a kwashe su tas.
Etelämaan kaupungit ovat suljetut, eikä ole avaajaa; koko Juuda on viety pakkosiirtolaisuuteen, pakkosiirtolaisuuteen kaikki kansa.
20 Ku tā da idanunku ku ga waɗanda suke zuwa daga arewa. Ina garken da aka ba ku tumakin da kuke taƙama a kai?
Nostakaa silmänne ja katsokaa, kuinka ne tulevat pohjoisesta. Missä on lauma, joka oli sinun haltuusi annettu, nuo sinun lampaasi, sinun kunniasi?
21 Me za ku ce sa’ad da Ubangiji ya naɗa muku waɗanda ku kanku kuka koya musu a matsayi abokai na musamman? Ashe, azaba ba za tă auko muku kamar na mace mai naƙuda ba?
Mitä sanot, kun hän panee sinulle päämiehiksi ne, jotka olit ystäviksesi totutellut? Eivätkö tuskat kourista sinua niinkuin synnyttävää vaimoa?
22 In kuma kuka tambaye kanku “Me ya sa wannan ya faru da mu?” Wannan kuwa saboda yawan zunubanku ne ya sa fatarinku ya yage aka kuma wahalshe jikinku.
Ja jos sanot sydämessäsi: 'Minkätähden on minulle näin käynyt?' -suuren syntisi tähden sinun liepeesi kohotettiin, tehtiin väkivaltaa sinun kantapäillesi.
23 Mutumin Habasha zai iya canja launin fatar jikinsa ko damisa ta canja dabbare dabbarenta? Ba za ku iya yin alheri ku da kuka saba da yin mugunta ba.
Voiko etiopialainen muuttaa ihonsa ja pantteri pilkkunsa? Yhtä vähän te voitte tehdä hyvää, te pahantekoon tottuneet.
24 “Zan watsar da ku kamar yayin da iskar hamada take hurawa.
Ja minä hajotan heidät kuin oljenkorret, jotka lentävät erämaan tuulessa.
25 Rabonku ne wannan, sashen da na auka muku,” in ji Ubangiji “domin kun manta da ni kuka kuma dogara ga allolin ƙarya.
Tämä on sinun arpasi, sinun mitattu osasi minulta, sanoo Herra, koska olet unhottanut minut ja luottanut valheeseen.
26 Zan kware fatarinku sama ya rufe fuskarku don a iya ga tsiraicinku
Niinpä minäkin nostan sinulta liepeet kasvojen yli, ja sinun häpeäsi näkyy.
27 zinace zinacenku da haniniya kamar dawakai, karuwancinku na bankunya! Na ga ayyukanku na banƙyama a kan tuddai da kuma a filaye. Kaitonki, ya Urushalima! Har yaushe za ki ci gaba da rashin tsarki?”
Sinun aviorikoksesi, hirnumisesi, riettaan haureutesi, sinun iljetyksesi kedon kukkuloilla minä olen nähnyt. Voi sinua, Jerusalem! Et sinä puhdistu, et vielä pitkään aikaan."

< Irmiya 13 >