< Irmiya 12 >
1 Kullum kai mai adalci ne, ya Ubangiji, sa’ad da na kawo ƙara a gabanka. Duk da haka zan yi magana da kai game da shari’arka. Me ya sa mugaye suke nasara? Me ya sa dukan maciya amana suke zama ba damuwa?
Herre, om jag än med dig ville till rätta gå, så behåller du dock rätten; likväl måste jag tala med dig om rätten: Hvi går dem ogudaktigom så väl, och de föraktare hafva allahanda nog?
2 Ka dasa su, sun kuwa yi saiwa; sun yi girma suna ba da’ya’ya. Kullum sunanka yana a bakinsu amma kana nesa da zuciyarsu.
Du planterar dem, att de rota sig, och växa, och bära frukt; du låter dem mycket tala om dig, och du näpser dem intet.
3 Duk da haka ka san ni, ya Ubangiji; kana ganina ka kuma gwada tunanina game da kai. Ka ja su kamar tumakin da za a yanka! Ka ware su don ranar yanka!
Men mig, Herre, känner du, och ser mig, och pröfvar mitt hjerta för dig; men dem låter du gå fri, likasom får, att de skola slagtade varda; och skonar dem, på det de skola dräpne varda.
4 Har yaushe ƙasar za tă kasance busasshiya ciyawar kowane fili ta bushe? Domin waɗanda suke zaune cikinta mugaye ne, dabbobi da tsuntsaye sun hallaka. Ban da haka ma, mutane suna cewa, “Ba zai ga abin da yake faruwa da mu ba.”
Huru länge skall dock landet stå så jämmerliga, och gräset på markene allestäds borttorkas för inbyggarenas ondskos skull, att både djur och foglar der intet mer äro? Ty de säga: Ja, han vet mycket huru oss gå skall.
5 “In ka yi tsere da mutane a ƙafa suka kuma gajiyar da kai, yaya za ka yi gasa da dawakai? In ka yi tuntuɓe a lafiyayyiyar ƙasa, ƙaƙa za ka yi a kurmin Urdun?
Om de göra dig plats, som till fot gå, huru vill dig gå, då du med resenärer löpa skall? Och om du söker efter säkerhet uti de lande der frid är, hvad vill då med dig varda vid den högmodiga Jordanen?
6 ’Yan’uwanka, iyalinka har su ma sun bashe ka; sun tā da kuka mai ƙarfi a kanka. Kada ka amince da su, ko da yake suna faɗa maganganu masu kyau game da kai.
Ty dine bröder, och dins faders hus förakta dig ock, och ropa Jadut öfver dig; derföre tro du dem intet, om de än tala vänliga med dig.
7 “Zan yashe gidana, in rabu da gādona; Zan ba da wadda nake ƙauna a hannuwan abokan gābanta.
Derföre hafver jag måst öfvergifva mitt hus, och fly mitt arf, och gifva mina älskeliga själ uti fiendahand.
8 Gādona ya zama mini kamar zaki a kurmi. Yana mini ruri; saboda haka na ƙi shi.
Mitt arf är mig vordet såsom ett lejon i skogenom, och ryter emot mig; derföre är jag thy harmse vorden.
9 Ashe, gādona bai zama mini kamar dabbare dabbaren tsuntsu mai cin nama da sauran tsuntsaye masu cin nama suka kewaye shi da faɗa ba? Tafi ka tattaro dukan namun jeji; ka kawo su su ci.
Mitt arf är såsom en spräklot fogel, om hvilken foglarna församla sig; upp, och församler eder, all djur på markene; kommer och äter.
10 Makiyaya masu yawa za su lalace gonar inabina su tattake gonata; za su mai da gonata mai kyau kango marar amfani.
Månge herdar hafva förderfvat min vingård, och förtrampat min åker; de hafva gjort min sköna åker till en öken; de hafva gjort honom öde.
11 Za tă zama kango, busasshiya da kuma kango a gabana; ƙasar duka za tă zama kango domin ba wanda ya kula.
Jag ser allaredo, huru jämmerliga han förödd är; ja, hela landet är öde; men ingen vill läggat uppå hjertat.
12 A kan dukan tsaunukan nan na hamada masu hallakarwa za su zo, gama takobin Ubangiji zai ci daga wannan iyaka ƙasa zuwa wancan; ba wanda zai zauna lafiya.
Ty de förderfvare komma öfver alla högar i öknene, och Herrans frätande svärd ifrå den ena landsens ända intill den andra; och intet kött skall frid hafva.
13 Za su shuka alkama, su girbe ƙayayyuwa; za su gajiyar da kansu, ba za su kuwa sami kome ba. Saboda haka ku sha kunyar abin da kuka girbe saboda zafin fushin Ubangiji.”
De så hvete, men tistel skola de uppskära; de göra sig omak nog, men de skola intet nyttjat; de skola icke glädjas af sinom årsväxt, för Herrans grymma vredes skull.
14 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Game da dukan mugayen maƙwabtana waɗanda suka ƙwace gādon da na ba wa mutanena Isra’ila kuwa, zan tumɓuke su daga ƙasashensu zan kuma tumɓuke gidan Yahuda daga cikinsu.
Detta säger Herren emot alla mina onda grannar, som antasta den arfvedel som jag mino folke Israel utskift hafver; si, jag skall rycka dem utu deras land, och taga Juda hus midt ut ifrå dem.
15 Amma bayan na tumɓuke su, zan sāke jin tausayi in komo da kowannensu zuwa gādonsa da kuma ƙasarsa.
Och när jag hafver uttagit dem, skall jag åter förbarma mig öfver dem, och skall låta hvar och en komma till sin arfvedel, och till sitt land igen.
16 In kuma suka koyi al’amuran mutanena sosai suka kuma yi rantsuwa da sunana, suna cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye’ kamar yadda sun taɓa koya wa jama’ata yin rantsuwa da Ba’al, sa’an nan za su kahu a cikin jama’ata.
Och det skall ske, om de lära af mitt folk, att de svärja vid mitt Namn: Så visst som Herren lefver; lika som de tillförene hafva lärt mitt folk svärja vid Baal, så skola de uppbyggas ibland mitt folk.
17 Amma duk al’ummar da ba tă saurara ba, zan tumɓuke ta ɗungum in kuma hallaka ta,” in ji Ubangiji.
Men om de icke höra vilja, så skall jag det folket utrycka, och förgöra det, säger Herren.