< Irmiya 11 >

1 Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji.
Rijeè koja doðe Jeremiji od Gospoda govoreæi:
2 “Ka saurari zancen wannan alkawari ka kuma faɗe su ga mutanen Yahuda da kuma waɗanda suke zaune a Urushalima.
Slušajte rijeèi ovoga zavjeta, i kazujte ljudima Judinijem i stanovnicima Jerusalimskim.
3 Ka faɗa musu cewa ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana cewa, ‘La’ananne ne wanda bai kula da zancen alkawarin nan ba,
I reci im: ovako veli Gospod Bog Izrailjev: proklet da je ko ne posluša rijeèi ovoga zavjeta,
4 zancen da na umarci kakanni-kakanninku sa’ad da na fitar da su daga Masar, daga cikin tanderun narkewar ƙarfe.’ Na ce, ‘Ku yi mini biyayya ku kuma aikata kowane abin da na umarce ku, za ku kuwa zama mutanena, ni kuwa zan zama Allahnku.
Koji zapovjedih ocima vašim kad ih izvedoh iz zemlje Misirske iz peæi gvozdene govoreæi: slušajte glas moj i tvorite ovo sve kako vam zapovijedam, pa æete mi biti narod i ja æu vam biti Bog,
5 Sa’an nan zan cika rantsuwar da na yi wa kakanni-kakanninku, da zan ba su ƙasa mai zub da madara da kuma zuma’ ƙasar da kuka mallaka a yau.” Sai na amsa na ce, “Amin, Ubangiji.”
Da bih ispunio zakletvu kojom se zakleh ocima vašim da æu im dati zemlju u kojoj teèe mlijeko i med, kako se vidi danas. A ja odgovorih i rekoh: amin, Gospode.
6 Sai Ubangiji ya ce mini, “Ka yi shelar dukan maganan nan a biranen Yahuda da titunan Urushalima duka cewa, ‘Su saurari zancen alkawarin nan, su aikata.
Potom reèe mi Gospod: kazuj sve ove rijeèi po gradovima Judinijem i po ulicama Jerusalimskim govoreæi: slušajte rijeèi ovoga zavjeta, i izvršujte ih.
7 Daga lokacin da na fitar da kakanni-kakanninku daga Masar har yă zuwa yau, na gargaɗe su sau da sau, ina cewa, “Ku yi mini biyayya.”
Jer tvrdo zasvjedoèavah ocima vašim otkad ih izvedoh iz zemlje Misirske do danas, zarana jednako govoreæi: slušajte glas moj.
8 Amma ba su kasa kunne ko su saurara ba, a maimako, sai suka bi taurinkai na mugayen zukatansu. Saboda haka na kawo musu dukan la’anonin alkawarin da na riga na umarce su, su bi amma ba su kiyaye ba.’”
Ali ne poslušaše i ne prignuše uha svojega, nego hodiše svaki za mislima zloga srca svojega; zato pustih na njih sve rijeèi ovoga zavjeta, koji zapovjedih da vrše a oni ne vršiše.
9 Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, “Akwai maƙarƙashiya a cikin mutanen Yahuda da waɗanda suke zaune a Urushalima.
Tada mi reèe Gospod: buna je meðu ljudima Judinijem i stanovnicima Jerusalimskim.
10 Sun koma ga zunuban kakanni kakanninsu, waɗanda suka ƙi su saurari maganata. Suka bi waɗansu alloli don su bauta musu. Da gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda duk sun take alkawarin da na yi da kakanni kakanninsu.
Vratili su se na bezakonja starijeh svojih, koji ne htješe slušati mojih rijeèi, i idu za drugim bogovima, te im služe; dom Izrailjev i dom Judin pokvariše zavjet moj, koji uèinih s ocima njihovijem.
11 Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Zan kawo masifa a kansu wadda ba za su iya tsere mata ba. Ko da yake suna kuka gare ni, ba zan saurare su ba.
Zato ovako veli Gospod: evo, ja æu pustiti na njih zlo, iz kojega neæe moæi izaæi, i vapiæe k meni, ali ih neæu uslišiti.
12 Garuruwan Yahuda da mutanen Urushalima za su tafi su yi kuka ga allolin da suke ƙona wa turare, amma ba za su taimake su ba sam sa’ad da masifar ta auku.
Tada æe gradovi Judini i stanovnici Jerusalimski iæi i vapiti k bogovima kojima kade, ali im neæe pomoæi u nevolji njihovoj.
13 Kuna da alloli masu yawa yadda kuke da garuruwa, ya Yahuda; kuma bagadan da kuka yi don ƙona turare wa allahn nan Ba’al abin kunya sun yi yawa kamar titunan Urushalima.’
Jer imaš bogova, Judo, koliko gradova, i koliko ima ulica u Jerusalimu, toliko podigoste oltara sramotnijeh, oltara, da kadite Valu.
14 “Kada ka yi addu’a domin wannan mutane ko ka miƙa wani roƙo ko kuka dominsu, domin ba zan saurara ba sa’ad da suka kira gare ni a lokacin ƙuncinsu.
Ti se dakle ne moli za taj narod, i ne podiži vike ni molbe za njih, jer ih neæu uslišiti kad zavapiju k meni u nevolji svojoj.
15 “Mene ne ƙaunatacciyata take yi a haikali da yake ta yin ƙulle-ƙullen mugayen makircinta tare da mutane masu yawa? Tsarkakar nama zai iya kawar da hukuncinki? Sa’ad da kike yin muguntarki sa’an nan ki yi farin ciki.”
Što æe mili moj u domu mom, kad èini grdilo s mnogima, i sveto meso otide od tebe, i veseliš se kad zlo èiniš?
16 Ubangiji ya kira ki itacen zaitun mai inuwa kyakkyawa mai’ya’ya masu kyau. Amma da ƙugin babbar hadari zai cinna masa wuta, rassansa za su kakkarye.
Gospod te nazva maslinom zelenom, lijepom radi dobroga roda; ali s hukom velikoga vjetra raspali oganj oko nje, i grane joj se polomiše.
17 Ubangiji Maɗaukaki, wanda ya dasa ki, ya furta miki masifa, domin gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda sun aikata mugunta suka kuma tsokane ni in yi fushi ta wurin ƙona wa Ba’al turare.
Jer Gospod nad vojskama, koji te je posadio, izreèe zlo po te, za zloæu doma Izrailjeva i doma Judina, koju èiniše meðu sobom da bi me razgnjevili kadeæi Valu.
18 Domin Ubangiji ya bayyana mini maƙarƙashiyarsu, na santa, gama a wannan lokaci ya nuna mini abin da suke yi.
Gospod mi objavi, te znam; ti mi pokaza djela njihova.
19 Na kasance kamar ɗan rago marar faɗa wanda aka kai mayanka; ban gane cewa sun ƙulla mini maƙarƙashiya, suna cewa, “Bari mu lalatar da itacen duk da’ya’yansa; bari mu datse shi daga ƙasar masu rai, har da ba za a ƙara tunawa da sunansa ba.”
A ja bijah kao jagnje i tele koje se vodi na klanje, jer ne znadijah da se dogovaraju na me: oborimo drvo s rodom njegovijem, i istrijebimo ga iz zemlje živijeh, da mu se ime ne spominje više.
20 Amma, ya Ubangiji Maɗaukaki, kai da kake yin shari’a da adalci kake gwada zuciya da kuma tunani, ka sa in ga sakayyar da za ka yi musu, gama a gare ka na danƙa maganata.
Ali, Gospode nad vojskama, sudijo pravedni, koji ispituješ bubrege i srce, daj da vidim osvetu tvoju na njima, jer tebi kazah parbu svoju.
21 “Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa game da mutanen Anatot, waɗanda suke neman ranka suna kuma cewa, ‘Kada ka yi annabci da sunan Ubangiji in ba haka za ka mutu a hannunmu’
Zato ovako veli Gospod za Anatoæane, koji traže dušu tvoju govoreæi: ne prorokuj u ime Gospodnje, da ne pogineš od naših ruku;
22 saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, ‘Zan hukunta su. Samarinsu za su mutu ta wurin takobi,’ya’yansu maza da mata kuwa ta wurin yunwa.
Zato ovako veli Gospod nad vojskama: evo, ja æu ih pohoditi; mladiæi æe njihovi izginuti od maèa, sinovi njihovi i kæeri njihove izginuæe od gladi.
23 Babu raguwar da za a bar musu, domin zan kawo masifa a kan mutanen Anatot a shekarar hukuncinsu.’”
I neæe biti od njih ostatka; jer æu pustiti zlo na Anatoæane kad ih pohodim.

< Irmiya 11 >