< Irmiya 11 >

1 Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji.
Hina Gode da nama amane sia: i,
2 “Ka saurari zancen wannan alkawari ka kuma faɗe su ga mutanen Yahuda da kuma waɗanda suke zaune a Urushalima.
“Na Gousa: su ea sema noga: le nabima. Yuda soge fi amola Yelusaleme fi ilima amane sia: ma,
3 Ka faɗa musu cewa ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana cewa, ‘La’ananne ne wanda bai kula da zancen alkawarin nan ba,
‘Na, Isala: ili ilia Hina Gode, da nowa da Na Gousa: su ea sema nabawane hame hamobe, ilima Na da gagabusu aligima: ne ilegei.
4 zancen da na umarci kakanni-kakanninku sa’ad da na fitar da su daga Masar, daga cikin tanderun narkewar ƙarfe.’ Na ce, ‘Ku yi mini biyayya ku kuma aikata kowane abin da na umarce ku, za ku kuwa zama mutanena, ni kuwa zan zama Allahnku.
Amo Gousa: su Na da ilia aowalalia ilima hamoi. Amo esoha, Na da ili Idibidi sogega fisili masa: ne, ga asunasi. (Bai Idibidi soge da ilima lalu bagade defele galu.) Na da ilima ilia Na sia: nabima: ne, amola Na sia: i liligi huluane nabawane hamoma: ne sia: i. Ilia da nabasu hou hamoi ganiaba, ilia da Na fi dunu esalala: loba amola Na da ilia Gode esalala: loba, Na sia: i.
5 Sa’an nan zan cika rantsuwar da na yi wa kakanni-kakanninku, da zan ba su ƙasa mai zub da madara da kuma zuma’ ƙasar da kuka mallaka a yau.” Sai na amsa na ce, “Amin, Ubangiji.”
Amola Na da ilia aowalalia ilima sia: ilegei (amo da ilima nasegagi soge ilia waha gagusa, ilima ima: ne sia: i), amo dafawane imunu sia: i.” Na da amane sia: i, “Ama! Hina Gode.”
6 Sai Ubangiji ya ce mini, “Ka yi shelar dukan maganan nan a biranen Yahuda da titunan Urushalima duka cewa, ‘Su saurari zancen alkawarin nan, su aikata.
Amalalu, Hina Gode da nama amane sia: i, “Yuda moilai amola Yelusaleme logo amoga masa. Na sia: amo alofele olelema. Na fi dunu ilima ilia da Na Gousa: su sema nabalu, nabawane hamoma: ne sia: ma.
7 Daga lokacin da na fitar da kakanni-kakanninku daga Masar har yă zuwa yau, na gargaɗe su sau da sau, ina cewa, “Ku yi mini biyayya.”
Na da ilia aowalalia dunu Idibidi sogega fisili masa: ne asunasili, Na da ilima Na sia: nabawane hamoma: ne sia: i. Amola eso huluane Na da ilima sisasu olelelalu, amogainini wali eso doaga: i.
8 Amma ba su kasa kunne ko su saurara ba, a maimako, sai suka bi taurinkai na mugayen zukatansu. Saboda haka na kawo musu dukan la’anonin alkawarin da na riga na umarce su, su bi amma ba su kiyaye ba.’”
Be ilia da hamedafa nabi. Be Na sia: mae dawa: le, ilia dogo ga: nasili, wadela: i hou hamonanu. Na da ilima Na Gousa: su noga: le ouligima: ne sia: i, be ilia da higa: i. Amaiba: le, Na da se iasu huluane amo Gousa: su ganodini gala, amo huluane ilima i.
9 Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, “Akwai maƙarƙashiya a cikin mutanen Yahuda da waɗanda suke zaune a Urushalima.
Amalalu, Hina Gode da nama amane sia: i, “Yuda fi dunu amola Yelusaleme dunu da Nama odoga: musa: , wamowane sia: daha.
10 Sun koma ga zunuban kakanni kakanninsu, waɗanda suka ƙi su saurari maganata. Suka bi waɗansu alloli don su bauta musu. Da gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda duk sun take alkawarin da na yi da kakanni kakanninsu.
Ilia aowalalia da Na sia: nabawane hamomu higa: i. Amola waha fi ilia da ilia aowalalia wadela: i hou musa: hamoi, amoma sinidigi dagoi. Ilia da ogogosu hisu ‘gode’ ilima sia: ne gadosu. Na da ilia aowalalia ilima Gousa: su hamoi. Be Isala: ili fi amola Yuda fi, ilia da amo gousa: su wadela: lesi dagoi.
11 Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Zan kawo masifa a kansu wadda ba za su iya tsere mata ba. Ko da yake suna kuka gare ni, ba zan saurare su ba.
Amaiba: le, wali Na, Hina Gode, da ilima sisasa. Na da ili wadela: lesimusa: hamomu. Amola ilia da hobeale masunu hamedei ba: mu. Amola ilia da Nama fidima: ne wele sia: sea, Na da ilia sia: hame nabimu.
12 Garuruwan Yahuda da mutanen Urushalima za su tafi su yi kuka ga allolin da suke ƙona wa turare, amma ba za su taimake su ba sam sa’ad da masifar ta auku.
Amasea, Yuda dunu amola Yelusaleme dunu da ogogosu ‘gode’ (ilima ilia nodone gobele sala), amoma ili fidima: ne wele sia: na masunu. Be amo wadela: su hou da ilima doaga: sea, ilia ogogosu ‘gode’ da ili fidimu hamedei ba: mu.
13 Kuna da alloli masu yawa yadda kuke da garuruwa, ya Yahuda; kuma bagadan da kuka yi don ƙona turare wa allahn nan Ba’al abin kunya sun yi yawa kamar titunan Urushalima.’
Yuda dunu ilia ogogosu ‘gode’ idi da ilia moilai bai bagade ilia idi defele ba: sa. Amola Yelusaleme dunu ilia oloda, amo ledodafa ‘gode’ Ba: iele ema gobele salasu hamomusa: gagui, amo idi da Yelusaleme ea logo huluane ilia idi defele ba: sa.
14 “Kada ka yi addu’a domin wannan mutane ko ka miƙa wani roƙo ko kuka dominsu, domin ba zan saurara ba sa’ad da suka kira gare ni a lokacin ƙuncinsu.
Yelemaia! Na da amo dunu fidima: ne, Nama mae sia: ne gadoma, amola mae edegema! Ilia da bidi hamosu ba: beba: le, Nama fidima: ne wele sia: sea, Na da ilia adole ba: su hame nabimu.’”
15 “Mene ne ƙaunatacciyata take yi a haikali da yake ta yin ƙulle-ƙullen mugayen makircinta tare da mutane masu yawa? Tsarkakar nama zai iya kawar da hukuncinki? Sa’ad da kike yin muguntarki sa’an nan ki yi farin ciki.”
Hina Gode da amane sia: sa, “Na da Na fi dunuma asigisa. Be ilia da wadela: le hamosa. Ilia da Na Debolo diasu golili masunu da defea hame. Ilia da adi dawa: bela: ? Ilia da udigili sia: ilegesea amola ohe fi gobele salasea, wadela: su hame ba: ma: bela: ? Ilia da amoga hahawane ba: ma: bela: ? Hame mabu!
16 Ubangiji ya kira ki itacen zaitun mai inuwa kyakkyawa mai’ya’ya masu kyau. Amma da ƙugin babbar hadari zai cinna masa wuta, rassansa za su kakkarye.
Na da musa: ilima fedege agoane ilima ‘olife’ ifa amo da lubi noga: idafa amola fage bagohame legei, amo dio ilima asuli. Be wali, gugelebe ea gobe defele, Na da wele sia: mu amola amo olife ifa ea lubi diogona: ne nemu, amola ea amoda fimu.
17 Ubangiji Maɗaukaki, wanda ya dasa ki, ya furta miki masifa, domin gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda sun aikata mugunta suka kuma tsokane ni in yi fushi ta wurin ƙona wa Ba’al turare.
Na, Hina Gode Bagadedafa, da Isala: ili amola Yuda sagai dagoi. Be wali Na da ili wadela: musa: magagisa. Ilisu da amo wadela: su hou lai dagoi. Bai ilia da wadela: le hamoi. Ilia da Ba: ielema gobele salasu hou hamoiba: le, Na da ougi bagade ba: sa.”
18 Domin Ubangiji ya bayyana mini maƙarƙashiyarsu, na santa, gama a wannan lokaci ya nuna mini abin da suke yi.
Hina Gode da na ha lai dunu da na medole legemusa: sia: dalebe amo Gode Hi nama olelei.
19 Na kasance kamar ɗan rago marar faɗa wanda aka kai mayanka; ban gane cewa sun ƙulla mini maƙarƙashiya, suna cewa, “Bari mu lalatar da itacen duk da’ya’yansa; bari mu datse shi daga ƙasar masu rai, har da ba za a ƙara tunawa da sunansa ba.”
Be na da hahawane mae dawa: iwane sibi mano amo dunu ilia medole legemusa: gadili gaguli ahoa, amo defele esala. Ilia da na wadela: musa: ilegelalu, na da hame dawa: i. Ilia da amane sia: dalu, “Ifa da gaheba: le, abimu da defea. Dunu eno da fa: no amo dunu maedafa dawa: ma: ne, ninia da wali medole legemu da defea.”
20 Amma, ya Ubangiji Maɗaukaki, kai da kake yin shari’a da adalci kake gwada zuciya da kuma tunani, ka sa in ga sakayyar da za ka yi musu, gama a gare ka na danƙa maganata.
Amalalu, na da amane sia: ne gadoi, “Hina Gode Bagadedafa! Di da moloidafa fofada: su dunu! Di da dunu ilia asigi dawa: su amola ilia hanai huluane adoba: lala. Na da na hou huluane Dia lobo da: iya ligisi. Amaiba: le, na ba: ma: ne, Dia amo dunu dabema.”
21 “Saboda haka ga abin da Ubangiji yana cewa game da mutanen Anatot, waɗanda suke neman ranka suna kuma cewa, ‘Kada ka yi annabci da sunan Ubangiji in ba haka za ka mutu a hannunmu’
A: nadode dunu da na medole legemusa: hanai galu. Ilia da nama amane sia: i, “Di da mae fisili, Hina Gode Ea Sia: olelesea, ninia da di medole legemu.”
22 saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, ‘Zan hukunta su. Samarinsu za su mutu ta wurin takobi,’ya’yansu maza da mata kuwa ta wurin yunwa.
Amaiba: le, Hina Gode Bagadedafa da amane sia: i, “Na da ilima se imunu. Ilia ayeligi da gegesu ganodini medole legei dagoi ba: mu. Ilia mano da ha: beba: le, bogomu.
23 Babu raguwar da za a bar musu, domin zan kawo masifa a kan mutanen Anatot a shekarar hukuncinsu.’”
Na da A: nadode dunu wadela: lesimusa: , eso ilegei dagoi. Amo eso da doaga: sea, dunu afae mae bogole esalebe da hamedafa ba: mu.”

< Irmiya 11 >