< Irmiya 1 >

1 Kalmomin Irmiya ɗan Hilkiya, ɗaya daga cikin firistoci a Anatot a yankin Benyamin.
Amo meloa dedei da Yelemaia (Hiligaia egefe) ea sia: dedei. Yelemaia da gobele salasu dunu. E da gobele salasu dunu ilia gilisisu A: nadode moilai (Bediamini soge ganodini gala) amo ganodini hawa: hamonanu.
2 Maganar Ubangiji ta zo gare shi a shekara ta goma sha uku ta sarautar Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda,
Yousaia (A: mone egefe) da Yuda soge ouligisu. Ea ouligisu ode 13 amoga, Hina Gode da Yelemaiama sia: i.
3 da kuma a zamanin Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda, har zuwa watan biyar na shekara goma sha ɗaya na Zedekiya ɗan Yosiya sarkin Yahuda, sa’ad da aka kai mutanen Urushalima zaman bauta.
Amola Yousaia egefe Yihoiagimi da Yuda soge ouligilaloba, Hina Gode da Yelemaiama bu sia: i. Amalalu, Hina Gode da eso bagohame ganodini Yelemaiama sia: nanu, asili, Sedegaia (Yousaia egefe eno) da Yuda ouligisu hou ode11hamoi dagoi ba: i. Amo odega, oubi biyale agoane, Yelusaleme fi dunu da mugululi asi dagoi ba: i.
4 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hina Gode da nama amane sia: i,
5 “Kafin in siffanta ka a cikin ciki na san ka, kafin a haife ka, na keɓe ka; na naɗa ka ka zama annabi ga al’ummai.”
“Na da dia esalusu dima i dagoi. Be amo hidadea, Na da di ilegei. Di da hame lalelegei galobawane, Na da di fifi asi gala ilima balofede hawa: hamoma: ne ilegei dagoi.”
6 Sai na ce, “Kayya, Ubangiji Mai Iko Duka, ban iya magana ba; ni ɗan yaro ne kawai.”
Na da bu adole i, “Ouligisudafa Hina! Na da sia: mu gogolei! Na da goi fawane!”
7 Amma Ubangiji ya ce mini, “Kada ka ce, ‘Ni ɗan yaro ne kawai.’ Dole ka je wurin kowane mutumin da na aike ka ka kuma faɗa abin da na umarce ka.
Be Hina Gode da nama amane sia: i, “Di da goi fawane mae sia: ma! Be Na da dia dunu fi ilima asunasisia, ilima Na sia: dima sia: i amo huluane ilima olelema!
8 Kada ka ji tsoronsu, gama ina tare da kai kuma zan kiyaye ka,” in ji Ubangiji.
Iliba: le mae beda: ma! Bai Na da di gaga: ma: ne ani masunu. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.”
9 Sai Ubangiji ya miƙa hannunsa ya taɓa bakina ya ce mini, “Yanzu na sa kalmomina a bakinka.
Amalalu, Hina Gode da Ea lobo ilua: le gadole, na lafi digili ba: le, amane sia: i, “Nabima! Na da dima dia alofele sia: ma: ne, amo sia: dima iabe goea!
10 Duba, yau na naɗa ka a kan al’ummai da mulkoki don ka tumɓuke ka kuma rusar, ka hallaka ka kuma kakkaɓe, ka gina ka kuma shuka.”
Wali eso Na da dima fifi asi gala amola ilia hina bagade dunu ilima hina bagade hou hamoma: ne iaha. Dia da ili fadegale fasimu amola mugulumu dawa: mu. Dia da ili wadela: lesimu dawa: mu. Amola ili bu bugimu amola hiougimu, amo amola dia da dawa: mu.”
11 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa, “Me ka gani, Irmiya?” Sai na amsa na ce, “Na ga reshen itacen almon.”
Hina Gode da nama amane adole ba: i, “Yelemaia! Dia da adi ba: sala: ?” Na da bu adole i, “Na da ‘amonede’ ifa ea amoda amo ba: la.”
12 Ubangiji ya ce mini, “Daidai ne ka gani, gama ina lura in ga cewa maganata ta cika.”
Hina Gode da amane sia: i, “Dafawane! Di da moloiwane ba: i dagoi. Amola Na sia: i liligi da dafawane doaga: ma: ne, Na da ba: lala.”
13 Maganar Ubangiji ta sāke zo mini cewa, “Me ka gani?” Na amsa na ce, “Na ga tukunya tana tafasa, tana juyewa daga arewa.”
Amalalu, Hina Gode da nama bu sia: i, “Adi eno liligi dia da ba: sala: ?” Na da bu adole i, “Na da gagoe (north) amoga hano ofodo ganodini bubunuma heda: lebe ba: sa. Amola amo da ninima muwane guda: le aimisunu agoai ba: sa.”
14 Ubangiji ya ce mini, “Daga arewa za a zubo masifa a kan dukan mazaunan ƙasar.
Hina Gode da nama amane sia: i, “Gugunufinisisu hou bubunuma heda: su agoane da gagoe (north) heda: le, Yuda soge amoga wadela: lesimusa: misunu.
15 Ina shirin kiran dukan mutanen masarautar arewanci,” in ji Ubangiji. “Sarakunansu za su zo su kafa kursiyoyinsu a mashigin ƙofofin Urushalima; za su zo su kewaye dukan katangarta su kewaye dukan garuruwan Yahuda.
Bai Na da gagoe (north) fifi asi gala huluane guiguda: misa: ne wele sia: nana. Amo ga fifi asi gala ilia hina bagade da ilia fisu (fedege ilia ouligisu hou) amo Yelusaleme logo holei ga: su amola ea gagoi amola Yuda moilai huluane amo sisiga: le, amoga gaguli dagoi ba: mu.
16 Zan furta hukunci a kan mutanena saboda muguntarsu na yashe ni, suna ƙona turare ga waɗansu alloli suna kuma bauta wa abin da hannuwansu suka yi.
Na fi dunu da wadela: le hamoiba: le, Na da ilima se imunu. Ilia da Na fisiagai dagoi. Ilia da eno ogogosu ‘gode’ ilima gobele salasu hou hamosu. Ilia da loboga hamoi ‘gode’ agoaila liligi amo hamone, ilima nodone sia: ne gadosu.
17 “Ka kintsa kanka! Ka tashi tsaye ka faɗa musu abin da na umarce ka. Kada su firgita ka, in ba haka ba zan firgita ka a gabansu.
Yelemaia! Momagema! Ilima asili, Na dima sia: i liligi huluane ilima olelema. Wali, iliba: le mae beda: ma! Dia da wali ilima beda: i galea, di da ilima doaga: sea, Na da di iliba: le beda: ma: ne baligili hamomu.
18 Yau na mai da kai birni mai katanga, ginshiƙin ƙarfe da bangon tagulla don ka tsaya gāba da dukan ƙasar, ya kuma yi gāba da sarakunan Yahuda da fadawan, da firistoci da kuma mutanenta.
19 Za su yi yaƙi da kai amma ba za su ci nasara a kanka ba, gama ina tare da kai, zan kuma kiyaye ka,” in ji Ubangiji.
Yelemaia! Nabima! Dunu huluane amo soge ganodini esala (Yuda hina bagade ili amola eagene ouligisu dunu amola gobele salasu dunu, amola mafua dunu huluane) da dima ha lamu. Be wali eso, di da ilima dabele gegema: ne, Na da dima gasa iaha. Di da gasa bagadeba: le, ilima moilai gasawane gagoi, amola ouli momomogoi amola ouliga hamoi dobea agoane ba: mu. Ilia da dima hame hasalimu. Bai Na da di gaga: ma: ne, ani esalumu. Na, HinaGode, da sia: i dagoi.”

< Irmiya 1 >