< Yaƙub 1 >

1 Yaƙub, bawan Allah da kuma na Ubangiji Yesu Kiristi, Zuwa ga kabilan nan goma sha biyu, da suke warwartse a cikin al’ummai. Gaisuwa mai yawa.
Jakovo, muhikana we Ireeza ni wa Simwine Jesu Kresite, ku mishovo ikwanisa iyanza ni yovele ahasene: Ni lumelisa.
2 Ku ɗauki wannan da farin ciki mai tsabta,’yan’uwana, duk sa’ad da gwaje-gwaje na kowane iri suka zo muku,
Mwihinde kiti ive kusanga, vakwangu, hamu hita mu matata mangi.
3 domin kun san cewa gwajin bangaskiyarku yakan haifi daurewa.
Mwizi kuti kulikiwa kwe intumelo yenu kuleta ku lileta.
4 Dole daurewa ta kammala aikinta don ku zama balagaggu da kuma cikakku, ba ku kuma rasa kome ba.
Musiye ku lileta ku maniniza misevezi ya teni, ili kuti muve vakulite luli ni ku maniniza, ili kuti sanzi muvuli chimwi.
5 In waninku ya rasa hikima, ya kamata yă roƙi Allah, mai bayarwa hannu sake ga kowa ba tare da gori ba, za a kuwa ba shi.
Kono heva zumi kwenu hasaka vutali, avu kumbile kwa Ireeza, iye yoha chavungi mi nasa kanani, mi kavu hewe.
6 Amma sa’ad da ya roƙa, dole yă gaskata, ba tare da shakka ba, domin shi mai shakka, yana kama da raƙumar ruwan tekun da iska take kori tana kuma ɓuɓɓugowa.
Kono mumu siye a kumbile mwi Itumelo, na sa hakanyehi chimwi.
7 Kada irin wannan mutum yă yi tsammani zai sami wani abu daga Ubangiji;
Imi yense yo hakanyeha u kola ili lindinda mwi wate lika vutizwa luhuho ni li zimbuluka feela. Cwale uzo muntu sanzi ahupuli kuti mwa wane chimi kwa Ireeza.
8 shi mai zuciya biyu ne, marar tsai da zuciyarsa wuri ɗaya a cikin duk abin da yake yi.
Muntu wina vulyo wina mihupulo yovele, kawondeki mwi nzila zakwe.
9 Bari ɗan’uwan da yake cikin halin ƙasƙanci yă yi taƙama a matsayinsa na ɗaukaka.
Misiye mwetu we njevwe alitembe ka chi tulo chikando chakwe,
10 Amma wanda yake mai arziki, ya kamata yă yi taƙama a matsayinsa na ƙasƙanci, gama ba zai daɗe ba kamar furen jeji.
kono muhumane ali tembe cha kulikokoveza kwa chitolo chakwe, Mukuti kafwe sina impalisa ya mwinkanda ina mulyani.
11 Gama in rana ta fito ta yi zafi mai tsanani sai ta sa tsiro yă yanƙwane tsiro; furensa yă kakkaɓe, kyansa kuma yă lalace. Haka ma mai arziki zai shuɗe yayinda yake cikin harkarsa.
Imi izuva lizwa niku hisa ni kuzumisa lyani. Impalisa iwa, mi vulotu vwayo vumani, che nzila iswana, muhumanehi mwa mannine ha kati kamusipili.
12 Mai albarka ne mutumin da yake daurewa cikin gwaji, gama bayan ya yi nasara da gwajin, zai sami rawanin rai wanda Allah ya yi alkawari ga waɗanda suke ƙaunarsa.
Wina imbuyoti muntu yo lileta kwi ntantuvo. Mi hakumba intantuvo, ava tambuli mushukwe wa vuhalo, vuva sepiswe kwavo vasaka Ireeza.
13 Sa’ad da aka jarrabci mutum, kada yă ce, “Allah ne yake jarrabtarsa.” Gama ba ya yiwuwa a jarrabci Allah da mugunta, shi kuma ba ya jarrabtar kowa;
Muntu halikwa senzi ati, “Na likwa Ireeza,” Mukuti Ireeza kalikwa cha vuvi, Mi kaliki muntu.
14 amma akan jarrabce kowane mutum sa’ad da muguwar sha’awarsa ta janye shi ta kuma rinjaye shi.
Kono muntu ni muntu ulikwa che ntakazo yakwe, imu kwita ni kumu chengelela.
15 Sa’an nan, bayan da sha’awar ta yi ciki, takan haifi zunubi; zunubi kuwa, sa’ad da ya balaga yakan haifi mutuwa.
Linu intakazo haimu chunina, i zala chivi. Mi chivi ha chikula, chizala ifu.
16 Kada a ruɗe ku,’yan’uwana ƙaunatattu.
Sanzi Mu chengwa, vakwangu va sakiwa.
17 Kowane abu mai kyau da kuma kowace cikakkiyar kyauta daga sama suke, sun sauko ne daga wurin Uban haskoki, wanda ba sauyawa ko wata alamar sākewa a gare shi faufau.
Impo i ndotu ni impo ina hande izwa kwiwulu. i keza hansi kwuzwa kwe shetu we seli. Imi khakwe kakwina kuchinca kapa munzunde vakeñi chaku sanduka.
18 Ya zaɓa yă haife mu ta wurin kalmar gaskiya, domin mu zama’ya’yan fari na dukan abin da ya halitta.
Ireeza ava keti kutuha kupepa cha linzwii lye niti, ili kuti mufuta muselo we ntazi muzintu zonse za vapangi.
19 ’Yan’uwana ƙaunatattu, ku lura da wannan. Ya kamata kowa yă kasance mai saurin saurara, ba mai saurin magana ba, ba kuma mai saurin fushi ba,
Mwizi izi, va kwangu vasakiwa: muntu ni muntu azuwe cha vuhweluhwelu, kusa hwela kuku wamba, kulyeha kuvenga.
20 gama fushin mutum ba ya kawo rayuwar adalcin da Allah yake so.
Kuvenga kwa muntu kaku sevezi ka kuluka kwa Ireeza.
21 Saboda haka, ku rabu da ƙazamin hali da kuma kowace irin mugunta ku kuma yi na’am da maganar da aka shuka a cikinku da tawali’u, wadda za tă iya cetonku.
chelyo ivaka musiye zina i kwe zonse, nichisina ko cha lunya. cha vuntu tu amuhele ka chishemo linzwii, liwola kuhaza luhuho lwetu.
22 Kada ku zama masu ji kawai, ku ruɗi kanku. A maimakon haka ku zama masu yin abin da ta ce.
Mutende zi lisaka linzwii isinyi ba lizuwa feela, kulichenga muvene.
23 Duk wanda yake ji magana ne kawai, bai kuwa aikata abin da ta ce ba, yana kama da mutumin da ya kalli fuskarsa a madubi
Mi heva zumi uzuwa linzwii kono kalitendisi, uswa uvu muntu yolilola muchimponi chifateho cha va pepwa kacho.
24 bayan ya kalli kansa, sa’ad da ya tashi daga wurin, nan da nan sai yă manta da kamanninsa.
Hamana kulivona uyenda kule mi haho uzivala mwekalile.
25 Amma duk mai duba cikakkiyar ƙa’idan nan ta’yanci, ya kuma nace a kanta, ya zama ba mai ji ne kawai yă mance ba, sai dai mai yi ne yă zartar, to wannan shi za a yi wa albarka a cikin abin da yake yi.
Kono muntu yo lilola chentokomelo kamulao wa kulukuluha, mi uzwila havusu kutenda, isinyi kuzuwa vulyo ni kuzivala, uzu muntu mwa tonolwefazwe ke Inkezo zakwe.
26 In wani ya ɗauki kansa mai addini ne duk da haka bai ƙame harshensa ba, ruɗin kansa yake yi addininsa kuwa banza ne.
Heva zumwi uli hupuela kuti mulumeli, kono ka sikululi lulimwi lwakwe, u chenda inkulo yakwe, mi chilumeli chakwe kachina intuso.
27 Addinin da Allah Ubanmu ya yarda da shi a matsayin mai tsabta da kuma marar aibi shi ne, a kula da marayu da gwauraye cikin damuwoyinsu, a kuma kiyaye kai daga lalacin da duniya take sa wa.
Ku chena ni ku sanyazahala kwa chilumeli havusu vwa Ireeza ni Ishetu njovu: Kutusa vasena veshavo ni mbwela mu vukavo vwavo, kuli vavalela kuvuvi vwe inkanda.

< Yaƙub 1 >