< Yaƙub 1 >
1 Yaƙub, bawan Allah da kuma na Ubangiji Yesu Kiristi, Zuwa ga kabilan nan goma sha biyu, da suke warwartse a cikin al’ummai. Gaisuwa mai yawa.
Bawi Jesuh Khritaw ja Pamhnama mpya Jakuk üngkhyüh ni, Khawmdek avan üng ngpyeng hükie Pamhnama khyang avan ning jah hnukset veng.
2 Ku ɗauki wannan da farin ciki mai tsabta,’yan’uwana, duk sa’ad da gwaje-gwaje na kowane iri suka zo muku,
Ka püie, nami cehnak üng akhak mjüküm a lawpha üng na kam dawki tia namimät ngaiei u,
3 domin kun san cewa gwajin bangaskiyarku yakan haifi daurewa.
akhake cun nami jumeinak naw a näng üng nami yah vai ta cuneinak khawh ni tia nami ksingki.
4 Dole daurewa ta kammala aikinta don ku zama balagaggu da kuma cikakku, ba ku kuma rasa kome ba.
Nami cuneinak naw käh nami ngtawngpäkia aning jah cehpüi üng nami hlükaw käh ve lü kümcei lü nami bebang khai ni tia ngsingsak ua.
5 In waninku ya rasa hikima, ya kamata yă roƙi Allah, mai bayarwa hannu sake ga kowa ba tare da gori ba, za a kuwa ba shi.
Pumngyam am na tak üng nang üng ning pe khawhkia Pamhnama vei na ktaiyü vai, isetiakyaküng, Pamhnam naw käh kpamei lü bäbangnak am avan üng jah peki ni.
6 Amma sa’ad da ya roƙa, dole yă gaskata, ba tare da shakka ba, domin shi mai shakka, yana kama da raƙumar ruwan tekun da iska take kori tana kuma ɓuɓɓugowa.
Lüpi na ktaiyü üng käh uplat lü jumnak am ktaiyüa. Uplatkia khyang cun khawkhi naw hmut lü ngnawk hüki mpanglai üng tängki ni.
7 Kada irin wannan mutum yă yi tsammani zai sami wani abu daga Ubangiji;
Acukba na ve ta, na pawhmsah naküt üng na mlung käh nängei lü am sikhyakia na ve khai ni. Bawipaa vei na ktaiyü na yah khaia pi käh ngai kawm pi.
8 shi mai zuciya biyu ne, marar tsai da zuciyarsa wuri ɗaya a cikin duk abin da yake yi.
9 Bari ɗan’uwan da yake cikin halin ƙasƙanci yă yi taƙama a matsayinsa na ɗaukaka.
Mpyenksekiea Khritjane cän Pamhnam naw a jah jähsawn üng je u lü,
10 Amma wanda yake mai arziki, ya kamata yă yi taƙama a matsayinsa na ƙasƙanci, gama ba zai daɗe ba kamar furen jeji.
bawimangkiea Khritjane cän Pamhnam naw a jah msumnemsak üng je u se. Bawimangnak cun mawa veki khyäipaia kba khyükleih khai ni.
11 Gama in rana ta fito ta yi zafi mai tsanani sai ta sa tsiro yă yanƙwane tsiro; furensa yă kakkaɓe, kyansa kuma yă lalace. Haka ma mai arziki zai shuɗe yayinda yake cikin harkarsa.
Khawnghngi lut law se ngling lü a dung cun ui law lü, a pai pi kyü khai, a ngtonak pi pyak khai ni. Bawimang he pi kunpan khaia ami ceh üng acukba kunga pyakmsai khaie ni.
12 Mai albarka ne mutumin da yake daurewa cikin gwaji, gama bayan ya yi nasara da gwajin, zai sami rawanin rai wanda Allah ya yi alkawari ga waɗanda suke ƙaunarsa.
Khuikha sawng üng sitih lü vekie cän je u se, isetiakyaküng, amimi naw camnak cun ami khe khawh üng Pamhnam kphyanakie üng khyütam a jah peta xünnaka ngkhyengnak yah khaie ni.
13 Sa’ad da aka jarrabci mutum, kada yă ce, “Allah ne yake jarrabtarsa.” Gama ba ya yiwuwa a jarrabci Allah da mugunta, shi kuma ba ya jarrabtar kowa;
Acuna khuikhanake naw a jah hlawhlep üngta, “Ahin cun Pamhnam üngkhyüh lawkia hlawhlepnak ni” käh mi ti vai u. Pamhnam cun akse naw am hlawhlep thei, amät naw u pi akse am hlawhlep.
14 amma akan jarrabce kowane mutum sa’ad da muguwar sha’awarsa ta janye shi ta kuma rinjaye shi.
Lüpi mimäta hlükaweie akse naw jah man lü a jah kaiha kcün üng ni hlawhlepnak mi khamei.
15 Sa’an nan, bayan da sha’awar ta yi ciki, takan haifi zunubi; zunubi kuwa, sa’ad da ya balaga yakan haifi mutuwa.
Mi hlükawei akse naw mpyai lü mkhyenak a canak ni, mkhyenak cun däm law lü thihnak a canak law ni.
16 Kada a ruɗe ku,’yan’uwana ƙaunatattu.
Ka püie, u naw pi käh ning jah mhleimhlak kawm!
17 Kowane abu mai kyau da kuma kowace cikakkiyar kyauta daga sama suke, sun sauko ne daga wurin Uban haskoki, wanda ba sauyawa ko wata alamar sākewa a gare shi faufau.
Akdaw naküt teyet ja kümkia bänak hin khankhaw üngkhyüh lawki. Am ngthunghlai, am jah nghlata lü anghmüp pi am vesak, acun käna khankhaw akvaie pi jah Mhnünmcengki Pamhnam üngkhyüh lawki ni.
18 Ya zaɓa yă haife mu ta wurin kalmar gaskiya, domin mu zama’ya’yan fari na dukan abin da ya halitta.
Amäta ngjak'hlüa ngthungtak üngkhyüh a jah xün lawsaka kyase, a mhnünmceng nakütea ksunga akcüka hnün mi yahkie ni.
19 ’Yan’uwana ƙaunatattu, ku lura da wannan. Ya kamata kowa yă kasance mai saurin saurara, ba mai saurin magana ba, ba kuma mai saurin fushi ba,
Ka püie, hin hin süm ua! Avan cän ngjaknak üng jang lü pyensaknak ja mlungsonak üng cü yah khai ni.
20 gama fushin mutum ba ya kawo rayuwar adalcin da Allah yake so.
Nghngicima mlungsonak naw ngsungpyunkia Pamhnama nümnak cun am yah thei.
21 Saboda haka, ku rabu da ƙazamin hali da kuma kowace irin mugunta ku kuma yi na’am da maganar da aka shuka a cikinku da tawali’u, wadda za tă iya cetonku.
Acuna kyase, akse vecawh ja mtüihkse naküt cun jah lola ua. Pamhnama vei ngcuapei lü ning jah küikyan khawhkia ngthu nami mlunga a tak cän dokhamei ua.
22 Kada ku zama masu ji kawai, ku ruɗi kanku. A maimakon haka ku zama masu yin abin da ta ce.
Ngjaknak sawxat üng namät käh mhlei lü acun cän ngneisak na a.
23 Duk wanda yake ji magana ne kawai, bai kuwa aikata abin da ta ce ba, yana kama da mutumin da ya kalli fuskarsa a madubi
Ngthu cän ngja sawxatki lü am na ngneisaknak üngta hman üng amimät bükki khyange am ni na täng kawm.
24 bayan ya kalli kansa, sa’ad da ya tashi daga wurin, nan da nan sai yă manta da kamanninsa.
Amimät hman am bük u lü ami ceh hü üngta ia mäi lawki he ti cun am süm be ti u.
25 Amma duk mai duba cikakkiyar ƙa’idan nan ta’yanci, ya kuma nace a kanta, ya zama ba mai ji ne kawai yă mance ba, sai dai mai yi ne yă zartar, to wannan shi za a yi wa albarka a cikin abin da yake yi.
Khyang jah mhlät lü kümceikia thum cän k’et lü bük ua, acun cän bük kyet ua, käh mhnih lü käh ngai sawxat u lüpi nami ngneisaknak üngta nami bilawhnaka khana Pamhnam naw dawkyanak ning jah pe khai ni.
26 In wani ya ɗauki kansa mai addini ne duk da haka bai ƙame harshensa ba, ruɗin kansa yake yi addininsa kuwa banza ne.
Ka ningsaw mahki ti lü mat mat naw ngaiki aw. Lüpi na mlei am na mkhüp khawh üngta na ningsawnak ia am kya lü na mlung na mhleieikia ni a kya ta.
27 Addinin da Allah Ubanmu ya yarda da shi a matsayin mai tsabta da kuma marar aibi shi ne, a kula da marayu da gwauraye cikin damuwoyinsu, a kuma kiyaye kai daga lalacin da duniya take sa wa.
Mi Pa Pamhnam naw ngcim lü kcangkia a ngaiha ningsaw ta: ngakyahe ja hmeinue khuikha lü ami ve üng jah mcei lü amimät pi khawmdek naw käh a jah kcimkpyehsak vaia mcei vai cän ni.