< Yaƙub 4 >

1 Me yake jawo faɗace-faɗace da gardandami a tsakaninku? Ashe, ba sha’awace-sha’awacenku da suke yaƙi a zukatanku ba ne?
Apuni khan majot te kot pora lorai jhagara khan ulai? Etu apuni khan majot te jhagara kori bole itcha thaka pora nohoi?
2 Kukan nemi abu ku rasa, sai ku yi kisa da ƙyashi. In kuka rasa abin da kuke nema sai ku shiga yin gardama da faɗa. Kukan rasa ne, domin ba ku roƙi Allah ba.
Apuni itcha kore, kintu napai. Apuni thogai kene morai, kintu napai. Apuni lorai aru jhagara kore. Apuni etu napai kelemane apuni namange.
3 Sa’ad da kuka roƙa, ba kwa samu, don kun roƙa da mugun nufi, don ku kashe abin da kuka samu a kan sha’awace-sha’awacenku.
Apuni mange kintu apuni napai, kelemane apuni bhal pora namange, apuni nijor laga itcha nimite he kore.
4 Ku mazinata, ba ku san cewa abokantaka da duniya gāba ce da Allah ba? Duk wanda ya zaɓa yă zama abokin duniya ya zama abokin gāban Allah ke nan.
Biswas te nathaka khan! Apuni najane naki prithibi logote sathi kori thaka to Isor laga bhirodh te ase? Etu nimite kun manu prithibi logote sathi kori kene thakibo tai Isor laga dushman ase.
5 Ko kuna tsammani a banza ne Nassi ya ce ruhun da ya sa yă zauna a cikinmu yana kishi sosai?
Pobitro kotha te, “Etu Atma amikhan laga bhitor te thaki bole diya to bisi lalchi kori ase” eneka likha to eku motlob nai naki?
6 Amma yakan ba mu alheri a yalwace. Shi ya sa Nassi ya ce, “Allah yana gāba da masu girman kai amma yakan ba da alheri ga masu tawali’u.”
Kintu Isor pora anugraha bisi diye, Isor kotha te koi ase, “Phutani kora manu ke Isor pora hatai diye, kintu kun nomro hoi kene thaka, taike anugrah diye.”
7 Saboda haka, ku miƙa kanku ga Allah. Ku yi tsayayya da Iblis, zai kuwa guje ku.
Isor logote sob rakhidi bhi. Aru bhoot ke rukhabi, titia tai apuni pora polai jabo.
8 Ku matso kusa da Allah shi kuwa zai matso kusa da ku. Ku wanke hannuwanku, ku masu zunubi, ku kuma tsarkake zukatanku, ku masu zuciya biyu.
Isor usorte ahibi, aru Tai bhi apuni laga usorte ahibo. Paapi manu khan, apuni khan laga hath aru duita mon thaka khan bhi nijor mon sapha kori lobi.
9 Ku yi baƙin ciki, ku yi makoki ku kuma yi kuka. Ku mai da dariyarku ta zama makoki, farin cikinku kuma yă zama ɓacin zuciya.
Mon bhitor pora bikhai kene bisi dukh kori kene kandi bhi! Apuni laga hasi to dukh te bodli koribi aru khushi thaka to chinta te bodli kori lobi.
10 Ku ƙasƙantar da kanku a gaban Ubangiji, zai kuwa ɗaukaka ku.
Probhu laga usorte nijorke chutu koribi, aru Tai apuni ke uthai dibo.
11 ’Yan’uwa, kada ku ɓata wa juna suna. Duk wanda ya zargi ɗan’uwansa ko ya ɗora masa laifi, yana gāba da doka ne yana kuma yin mata shari’a ke nan. In kuwa ka ɗora wa shari’a laifi, kai ba mai binta ba ne, mai ɗora mata laifi ne.
Bhai khan ekjon-ekjon laga biya kotha nokoribi. Kun manu tai laga bhai bhirodh te kotha kore aru niyom laga bhirodh te kotha kori kene, tai nijor pora niyom ke bisar kori loise. Kintu jodi apuni niyom ke bisar kore, apuni niyom mani thaka nohoi, kintu ekjon bisar kora manu ase.
12 Akwai Mai ba da doka da kuma Alƙali guda ɗaya tak, shi ne yake da ikon ceto da kuma hallakarwa. Amma kai, wane ne da za ka hukunta maƙwabcinka?
Kanun diya aru bisar kora ekjon he ase. Isor he ase kun apnikhan ke bacha bole pare aru khotom bhi kori bole pare. Kintu apuni kun ase, kun nijor laga usorte thaka manu ke bisar kore?
13 Yanzu fa sai ku saurara, ku da kuke cewa, “Yau ko gobe za mu je wannan ko wancan birni, mu yi shekara a can, mu yi kasuwanci, mu ci riba.”
Etiya huni bhi, apuni kun eneka koi, “Aji nohoile kali amikhan etu jagate jabo, aru olop saal ta te thakibo, aru kaam koribo, aru poisa kamabo.”
14 Alhali kuwa ba ku ma san abin da zai faru gobe ba. Wane iri ne ranku? Ku kamar hazo ne da yake bayyana na ɗan lokaci sa’an nan yă ɓace.
Apuni khan kun aha kali ki hobole ase najane, apuni laga jibon to ki ase? Kelemane apuni ekta dhuwa nisena ase kuntu olop deri nimite ulai aru pichete harai jai.
15 A maimakon haka, ya kamata ku ce, “In Ubangiji ya yarda, muna kuma a raye, za mu yi wannan ko wancan.”
Hoile bhi, apuni eneka kobole lage, “Jodi Probhu itcha kore, titia amikhan etu koribo.”
16 Ga shi, kuna fariya da taƙama. Duk irin wannan taƙama mugun abu ne.
Kintu etiya apuni ki kaam khan kori bole bhabona ase, eitu khan nimite phutani kori ase. Eitu khan sob to paap he ase.
17 Saboda haka, duk wanda ya san abu mai kyan da ya kamata yă yi, bai kuwa yi ba, ya yi zunubi ke nan.
Kun manu bhal kaam kori bole jane, hoile bhi tai etu nakore, titia tai nimite etu paap ase.

< Yaƙub 4 >