< Yaƙub 3 >
1 Kada yawancinku su so ɗaukan kansu a matsayin malamai,’yan’uwana, domin kun san cewa mu da muke koyarwa za a yi mana shari’a mafi tsanani.
Bazalwane bami, abanengi benu akumelanga babe ngabafundisi ngoba liyakwazi ukuthi thina esifundisayo sizakwahlulelwa kalukhunikazi.
2 Dukanmu mukan yi tuntuɓe a hanyoyi dabam-dabam. In wani bai taɓa yin kuskure a cikin maganarsa ba, shi cikakke ne, yana kuma iya ƙame dukan jikinsa.
Sonke siyakhubeka ngezindlela ezinengi. Nxa umuntu engakaze abelesici kulokho akutshoyo, ungumuntu opheleleyo, oyenelisayo ukuwubamba wonke umzimba wakhe.
3 Sa’ad da muka sa linzamai a bakunan dawakai don mu sa su yi mana biyayya, mukan iya bin da dabbar gaba ɗaya.
Lapho sifaka amatomu emilonyeni yamabhiza ukuba asilalele, ibhiza singaliphendula lonke.
4 Ko kuwa misali, mu dubi jiragen ruwa, mana. Ko da yake suna da girma ƙwarai kuma iska mai ƙarfi ce take tura su, ana tuƙa su da ɗan ƙaramin sandan ƙarfe ne zuwa duk inda mai tuƙin jirgin yake so.
Kumbe lithathe imikhumbi njengesibonelo. Lanxa imikhulu kangaka njalo iqhutshwa ngumoya olamandla, iqondiswa ngophinyana oluncane loba kungaphi lapho umtshayeli afuna ukuya khona.
5 Haka ma harshe yake, ga shi ɗan ƙanƙanin gaɓar jiki ne, amma sai manyan fariya. Ku dubi yadda ɗan ƙaramin ƙyastu yake ƙuna wa babban jeji wuta mana.
Ngokufanayo ulimi luyisitho esincane somzimba kodwa luyazincoma kakhulu. Cabangani ngehlathi elikhulu elithungelwa yinhlansi encane yomlilo.
6 Harshe ma wuta ne! A cikin duk gaɓoɓinmu, harshe shi ne tushen kowace irin mugunta, mai ɓata mutum gaba ɗaya, mai zuga zuciyar mutum ta tafasa, shi kuwa jahannama ce take zuga shi. (Geenna )
Ulimi lalo lungumlilo, umhlaba wobubi phakathi kwezitho zomzimba. Lungcolisa lonke uqobo lomuntu, luyithungele ngomlilo yonke impilo yakhe, lalo luthungelwe yisihogo somlilo. (Geenna )
7 Kowace irin dabba, tsuntsu, masu ja da ciki da kuma halittun da suke cikin teku an sarrafa su kuma mutum ne ya sarrafa,
Zonke inhlobo zezinyamazana, izinyoni, lezihuquzelayo kanye lezidalwa zasolwandle ziyathanjiswa njalo sezathanjiswa ngumuntu,
8 amma ba mutumin da zai iya ya sarrafa harshe. Mugu ne marar hutu, cike da dafi mai kisa.
kodwa akulamuntu ongathambisa ulimi, luyibubi obuyaluzelayo, lugcwele itshefu ebulalayo.
9 Da harshe mukan yabi Ubangijinmu da kuma Ubanmu, da shi kuma muke la’antar mutane, waɗanda aka halitta a kamannin Allah.
Ngolimi siyayibonga iNkosi uBaba, njalo ngalo sithuka abantu abenziwa ngomfanekiso kaNkulunkulu.
10 Daga wannan baki guda yabo da la’ana suke fitowa.’Yan’uwana, wannan bai kamata yă zama haka ba.
Emlonyeni munye kuphuma ukubonga lokuthuka. Bazalwane bami, lokhu akufanelanga.
11 Ruwa mai kyau da kuma ruwan gishiri zai iya fito daga maɓulɓula ɗaya?
Kambe amanzi amnandi lamanzi aletswayi angagobhoza mthombo munye na?
12 ’Yan’uwana, itacen ɓaure yana iya haifar’ya’yan zaitun, ko kuma itacen inabi yă haifi’ya’yan ɓaure? Haka ma, maɓulɓular ruwan gishiri ba zai iya ba da ruwa mai kyau ba.
Bazalwane bami, umkhiwa ungathela ama-oliva na, kumbe ivini lithele imikhiwa na? Lomthombo oletswayi awungeke ukhuphe amanzi amnandi.
13 Wane ne mai hikima da fahimta a cikinku? Bari yă nuna ta ta wurin rayuwarsa mai kyau, ta wurin ayyukan da aka yi cikin tawali’un da suke fitowa daga hikima.
Ngubani ohlakaniphileyo loqedisisayo phakathi kwenu na? Kakubonakalise ngokuphila kwakhe kuhle, langezenzo ezenziwa ngokuzithoba okuvela ekuhlakanipheni.
14 Amma in kuna cike da mugun kishi da kuma sonkai a cikin zukatanku, kada ku yi taƙama game da wannan, ko ku danne gaskiya.
Kodwa nxa ligcine umhawu lokulangazela kobukhwele ezinhliziyweni zenu, lingazincomi ngakho kumbe liphike iqiniso.
15 Irin wannan “hikima” ba daga sama ta sauko ba, ta duniya ce, ta rashin ruhaniya, ta Iblis kuma.
“Ukuhlakanipha” okunjalo kakwehli kuvela ezulwini, kodwa ngokwasemhlabeni, akusikomoya, ngokwamadimoni.
16 Gama inda akwai kishi da sonkai, a can za a tarar da hargitsi da kowane irin mugun aiki.
Ngoba lapho okulomhawu khona lokutshisekela kokuzisuthisa kulapho okutholakala khona ingxabangxoza kanye lezenzo zonke ezimbi.
17 Amma hikimar da ta zo daga sama da fari tana da tsabta gaba ɗaya; sa’an nan mai ƙaunar salama ce, mai sanin ya kamata, mai biyayya, cike da jinƙai da aiki mai kyau, marar nuna bambanci, sahihiya kuma.
Kodwa ukuhlakanipha okuvela ezulwini kuqala ngokuhlambuluka; besekuthanda ukuthula, kulozwelo, kuyazehlisa, kugcwele isihawu lezithelo ezinhle, kakukhethi njalo kuqotho.
18 Masu salama da suke shuki cikin salama sukan girbe adalci.
Abalamuli abahlanyela ukuthula bathola isivuno sokulunga.