< Yaƙub 2 >
1 ’Yan’uwana, a matsayinmu cikin Ubangiji Yesu Kiristi maɗaukaki, kada ku nuna bambanci.
Vanyalukolo Vango ulwakuva mkumwitika uMutwa ghwitu Yesu kilisite, unyavuvaha vwooni, muvaghanaghe avanhu coming namungasalulaghe.
2 A ce wani ya shigo cikin taronku saye da zoben zinariya da riguna masu tsada, wani matalauci kuma saye da tsummoki shi ma ya shigo,
Tuiti ndavule mulukong'ano lwinu ingile umunhu umhofu afwalile ni pete sa sahabu, Kange ingile umunhu unkotofu afwalile amenda ghano ghasakile,
3 in kuka mai da hankali na musamman ga mutumin da yake da riguna masu tsadan nan kuka kuma ce, “Ga wurin zama mai kyau dominka,” amma kuka ce wa matalaucin nan, “Kai tsaya daga can,” ko kuwa, “Ka zauna a ƙasa kusa da ƙafafuna,”
pe muntengelele vunofu juno afwalilile muti, “Uve ghukale apa pavunofu”neke mumbule unkotofu jula multi, “uve iima apa,” nambe ghukale pasipasi apa pamaghulu ghango.
4 ashe, ba ku nuna bambanci a tsakaninku ke nan ba, kuka kuma zama alƙalai masu mugayen tunani?
Asi, uluo naluvonia kuuti munsalula avanhu, navu vulamusi vwuinu vulongosivua na masaghe ghiinu mavivi?
5 Ku saurara,’yan’uwana ƙaunatattu. Ashe, Allah bai zaɓi waɗanda suke matalauta a idon duniya don su zama masu wadata cikin bangaskiya, su kuma gāji mulkin da ya yi wa masu ƙaunarsa alkawari ba?
Vanyalukolo vango vaghanike, mumlikisie, avasaluile avakotofu ava muiisi, vave vamofu milwitiko na kuva vahasi vava vutwa vuno alyavalaghile vaano vamughanile?
6 Ga shi kun wulaƙanta matalauta. Ashe, ba masu arziki ne suke cutarku ba? Ba su ba ne suke jan ku zuwa kotu?
Nike umuue mukuvalenapula avakotofu! Asi, avamofu navevano vikuvapumusia umue name pikuvatwala pavuhighi?
7 Ba su ba ne suke ɓata sunan nan mai martaba wanda aka san ku da shi ba?
Asi, avamofu navevano vikulijova fiivi ilitavua ilinofu ilyajuno umue mukemelelua?
8 In fa kun kiyaye dokan nan ta mulki wadda take cikin Nassi mai cewa, “Ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka,” kun yi daidai.
Kuuluo, nave muvingilila ululaghilo lwa ntwa ndavule lilembilue mumalembe amimikekuuti, “Muvomba vunono.
9 Amma in kuka nuna bambanci, kun yi zunubi ke nan shari’a kuma ta same ku da laifi a matsayin masu karya doka.
Looli nave msalula avanhu vamo avakuvaghana muvomba inyivi, muhighue ulwakuva mulivahosi.
10 Gama duk wanda ya kiyaye dukan doka amma ya yi tuntuɓe a kan abu ɗaya kaɗai, ya zama mai laifin karya dukansu ke nan.
Nave umunhu ivingilila sooni, niike idenya ululaghilo lumo lwene, ujuo iiva adenyile indaaghilo sooni.
11 Gama shi da ya ce, “Kada ka yi zina,” shi ne kuma ya ce, “Kada ka yi kisankai.” In kuwa ba ka zina amma kana kisankai, ka zama mai karya doka ke nan.
Uwakuva uNguluve juno aviikile uulaghilo luno lwiti, “Ulakukilagha,” kange wejuno alyajovile, “Nungabudaghe.” nave nuvwafuke, Nave ghubuda, ghuuvaghuuva udenyile indaghilo.
12 Ku yi magana ku kuma yi aiki kamar waɗanda za a yi musu shari’a bisa ga doka mai ba da’yanci,
Liino mujovaghe na kuvingililandavule vavo valipipi pihighua nu luhighilo luno lukutupeela kuva vaavuke.
13 gama za a yi wa duk wanda bai nuna jinƙai ba hukunci babu jinƙai. Jinƙai yakan yi nasara a kan hukunci!
Ulwakuva uvuhighi vukwisa kisila lusungu kuvano navaale nulusungu. urusungu luhumila pavuhighi.
14 Wanda amfani ne,’yan’uwana, a ce wani yă ce yana da bangaskiya, amma ba shi da ayyuka? Anya, wannan bangaskiya za tă iya cetonsa kuwa?
Kuli vunono Viki, Vanyalukolo vango, nave umuunhu iiti ali nulwitwiko neke naihufia mu maghendele ghaake, ulwitiko lwake luli luvumbulilo luki?
15 A ce wani ɗan’uwa ko’yar’uwa ba shi da riguna ko abincin yini,
Asi ulwitiko ndavule uluo ndeponu lukumpoka? Ndavule unyalukolo wakighosi nave wakidala mughaji ghwa menda nambe kyakulia kya jatu,
16 sai waninku yă ce masa, “Sauka lafiya, Allah ya ba da ci da sha da kuma sutura,” amma bai yi wani abu game da bukatunsa na jiki ba, ina amfani?
pe jumonga mulyumue akavavuule atii, “Lutagha nulutengano, mwotaghe umwoto na kulia vunofu,”niiki namukukuvatanga fino baghilue mu m'bili, uluo luvumbulila kiki?
17 Haka ma bangaskiya ita kaɗai, in ba tare da ayyuka ba, matacciya ce.
Fye lulivuo, ulwitiko lwene, nave naruhufia amaghende amanofu, lufwile.
18 Amma wani zai ce, “Kai kana da bangaskiya; ni kuma ina da ayyuka.” Ka nuna mini bangaskiyarka ba tare da ayyuka ba, ni kuma zan nuna maka bangaskiyata ta wurin abin da nake yi.
Lino umuunhu jumonga ndepoonu iiti, “Ulinulwitiko, najune nilinili namaghendele amanofu.” Unihufie ulwitiko lwako ulusila maghendele, najune nikukuhufia ulwitiko lwango ulunyamaghendele ghango amanofu.
19 Ka gaskata cewa Allah ɗaya ne. To, da kyau! Ai, ko aljanu ma sun gaskata wannan, har da rawan jiki.
Vitike kuuti kwale uNguluve jumbo; uli nuvulweli. Nike amapepo ghikwitika vule vule kuno ghitetema nuludwesi.
20 Kai wawa, kana son tabbaci cewa bangaskiya marar ayyuka banza ce?
Asi ghulonda pikagula, uve ghwe munhu ulinjasu, ndavule ulwitiko uluo kisila maghendelelo ghano ghaghanilue?
21 Ashe, ba a mai da kakanmu Ibrahim mai adalci saboda abin da ya yi ba ne sa’ad da ya miƙa ɗansa Ishaku a bisa bagade?
Asi nawe nkuulu ghwitu u Abrahamu alyambalile ihaki kumaghendele ghano alyantavuile unswambe u Isaka pakitekelelo?
22 Ai, ka gani cewa bangaskiyarsa da ayyukansa sun yi aiki tare, bangaskiyarsa kuma ta zama cikakkiya ta wurin abin da ya yi.
Lino mulolile ulwitiko ulwaa Abraham vule luvombike mumaghendele ghaake, muuluo ulwitiko lwake lukakwilana vwimila amaghendele ghake.
23 Aka kuma cika nassin nan da ya ce, “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne gare shi,” aka kuma ce da shi abokin Allah.
Uluo uluo lukakwilanisia amalembe amimike Ghana ghiiti, “U Abraham alyamwimike u Nguluve, ulwitiko lweluno lukampelela uNguluve am'balile kuuti mugholofu pa Mason ghake, muuluo uNguluve akantambula uAbrahamu kuuti mumanyaani ghwaake.
24 Kun ga cewa ashe mutum zai sami kuɓuta ta wurin abin da ya yi ne ba ta wurin bangaskiya kaɗai ba.
Lino mulolaghe mulolaghe kuuti umunhu ivalilua kuuva mugholofu vwimila amaghendele ghaake amanofu, nakwekuti vwimila ulwitiko lwene.
25 Ta haka kuma ashe, Rahab karuwan nan ba a ɗauke ta mai adalci ce saboda abin da ta yi ba ne sa’ad da ta ba wa’yan leƙen asirin nan masauƙi ta kuma sallame su suka tafi ta wata hanya dabam?
Fyelulyale naju Lahabu umughenda mwalu, alyavalilue kuuva mugholofu vwimila amaghendele ghaake amanofu, pano alyavuupiile avanhu vano valyasung'ilue, akavasoona vakile isila ijinge?
26 Kamar yadda jikin da babu ruhu matacce ne, haka ma bangaskiyar da babu ayyuka matacciya ce.
Lino ulwitiko kisila maghendele amanofu, lufwileluuva ndavule umfimba unsila vwuumi.