< Yaƙub 2 >
1 ’Yan’uwana, a matsayinmu cikin Ubangiji Yesu Kiristi maɗaukaki, kada ku nuna bambanci.
Bracia moi! nie miejcie z brakowaniem osób wiary Pana naszego Jezusa Chrystusa, który chwalebny jest.
2 A ce wani ya shigo cikin taronku saye da zoben zinariya da riguna masu tsada, wani matalauci kuma saye da tsummoki shi ma ya shigo,
Albowiem gdyby wszedł do zgromadzenia waszego mąż, mając pierścień złoty w szacie świetnej, a wszedłby też i ubogi w podłym odzieniu:
3 in kuka mai da hankali na musamman ga mutumin da yake da riguna masu tsadan nan kuka kuma ce, “Ga wurin zama mai kyau dominka,” amma kuka ce wa matalaucin nan, “Kai tsaya daga can,” ko kuwa, “Ka zauna a ƙasa kusa da ƙafafuna,”
I wejrzelibyście na tego, co ma świetną szatę, a rzeklibyście mu: Ty! siądź sam poczciwie! a ubogiemu byście rzekli: Ty! tam stój, albo siądź tu pod podnóżkiem moim!
4 ashe, ba ku nuna bambanci a tsakaninku ke nan ba, kuka kuma zama alƙalai masu mugayen tunani?
Azażeście już nie uczynili różności między sobą i nie staliście się sędziami myśli złych?
5 Ku saurara,’yan’uwana ƙaunatattu. Ashe, Allah bai zaɓi waɗanda suke matalauta a idon duniya don su zama masu wadata cikin bangaskiya, su kuma gāji mulkin da ya yi wa masu ƙaunarsa alkawari ba?
Słuchajcie, bracia moi mili! azaż Bóg nie obrał ubogich na tym świecie, aby byli bogatymi w wierze i dziedzicami królestwa, które obiecał tym, którzy go miłują?
6 Ga shi kun wulaƙanta matalauta. Ashe, ba masu arziki ne suke cutarku ba? Ba su ba ne suke jan ku zuwa kotu?
Aleście wy znieważyli ubogiego. Azaż bogacze gwałtem was nie uciskają i do sądów was nie pociągają?
7 Ba su ba ne suke ɓata sunan nan mai martaba wanda aka san ku da shi ba?
Azaż oni nie bluźnią onego zacnego imienia, które jest wzywane nad wami?
8 In fa kun kiyaye dokan nan ta mulki wadda take cikin Nassi mai cewa, “Ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka,” kun yi daidai.
A jeźliże pełnicie zakon królewski według Pisma: Będziesz miłował bliźniego twego jako samego siebie, dobrze czynicie.
9 Amma in kuka nuna bambanci, kun yi zunubi ke nan shari’a kuma ta same ku da laifi a matsayin masu karya doka.
Lecz jeźli osobami brakujecie, grzech popełniacie i bywacie przekonani od zakonu jako przestępcy.
10 Gama duk wanda ya kiyaye dukan doka amma ya yi tuntuɓe a kan abu ɗaya kaɗai, ya zama mai laifin karya dukansu ke nan.
Albowiem ktobykolwiek zachował wszystek zakon, a w jednym by upadł, stał się winien wszystkich przykazań.
11 Gama shi da ya ce, “Kada ka yi zina,” shi ne kuma ya ce, “Kada ka yi kisankai.” In kuwa ba ka zina amma kana kisankai, ka zama mai karya doka ke nan.
Bo który rzekł: Nie będziesz cudzołożył, ten też rzekł: Nie będziesz zabijał, a jeźlibyś nie cudzołożył, ale byś zabił, stałeś się przestępcą zakonu.
12 Ku yi magana ku kuma yi aiki kamar waɗanda za a yi musu shari’a bisa ga doka mai ba da’yanci,
Tak mówcie i tak czyńcie jako ci, którzy według zakonu wolności macie być sądzeni.
13 gama za a yi wa duk wanda bai nuna jinƙai ba hukunci babu jinƙai. Jinƙai yakan yi nasara a kan hukunci!
Albowiem sąd bez miłosierdzia będzie temu, co nie czynił miłosierdzia; ale miłosierdzie chlubi się przeciwko sądowi.
14 Wanda amfani ne,’yan’uwana, a ce wani yă ce yana da bangaskiya, amma ba shi da ayyuka? Anya, wannan bangaskiya za tă iya cetonsa kuwa?
Cóż pomoże, bracia moi! jeźliby kto rzekł, iż ma wiarę, a uczynków by nie miał? izali go ona wiara może zbawić?
15 A ce wani ɗan’uwa ko’yar’uwa ba shi da riguna ko abincin yini,
A gdyby brat albo siostra byli nieodziani i schodziłoby im na powszedniej żywności,
16 sai waninku yă ce masa, “Sauka lafiya, Allah ya ba da ci da sha da kuma sutura,” amma bai yi wani abu game da bukatunsa na jiki ba, ina amfani?
I rzekłby im kto z was: Idźcie w pokoju, ugrzejcie się i najedzcie się, a nie dalibyście im potrzeb ciału należących, cóż to pomoże?
17 Haka ma bangaskiya ita kaɗai, in ba tare da ayyuka ba, matacciya ce.
Także i wiara, nie mali uczynków, martwa jest sama w sobie.
18 Amma wani zai ce, “Kai kana da bangaskiya; ni kuma ina da ayyuka.” Ka nuna mini bangaskiyarka ba tare da ayyuka ba, ni kuma zan nuna maka bangaskiyata ta wurin abin da nake yi.
Ale rzecze kto: Ty masz wiarę, a ja mam uczynki; ukaż mi wiarę twoję bez uczynków twoich, a ja tobie ukażę wiarę moję z uczynków moich.
19 Ka gaskata cewa Allah ɗaya ne. To, da kyau! Ai, ko aljanu ma sun gaskata wannan, har da rawan jiki.
Ty wierzysz, iż jeden jest Bóg, dobrze czynisz; i dyjabli temu wierzą, wszakże drżą,
20 Kai wawa, kana son tabbaci cewa bangaskiya marar ayyuka banza ce?
Ale chceszli wiedzieć, o człowiecze marny! iż wiara bez uczynków martwa jest?
21 Ashe, ba a mai da kakanmu Ibrahim mai adalci saboda abin da ya yi ba ne sa’ad da ya miƙa ɗansa Ishaku a bisa bagade?
Abraham, ojciec nasz, izali nie z uczynków usprawiedliwiony jest, gdy ofiarował Izaaka, syna swego, na ołtarzu?
22 Ai, ka gani cewa bangaskiyarsa da ayyukansa sun yi aiki tare, bangaskiyarsa kuma ta zama cikakkiya ta wurin abin da ya yi.
Widzisz, iż wiara spólnie robiła z uczynkami jego, a z uczynków wiara doskonała się stała.
23 Aka kuma cika nassin nan da ya ce, “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne gare shi,” aka kuma ce da shi abokin Allah.
A tak wypełniło się Pismo, które mówi: I uwierzył Abraham Bogu, i przyczytano mu to ku sprawiedliwości, i przyjacielem Bożym nazwany jest.
24 Kun ga cewa ashe mutum zai sami kuɓuta ta wurin abin da ya yi ne ba ta wurin bangaskiya kaɗai ba.
A widzicież, iż z uczynków usprawiedliwiony bywa człowiek, a nie z wiary tylko.
25 Ta haka kuma ashe, Rahab karuwan nan ba a ɗauke ta mai adalci ce saboda abin da ta yi ba ne sa’ad da ta ba wa’yan leƙen asirin nan masauƙi ta kuma sallame su suka tafi ta wata hanya dabam?
Także też i Rachab, wszetecznica, izali nie z uczynków jest usprawiedliwiona, gdy przyjęła onych posłów i inszą drogą wypuściła?
26 Kamar yadda jikin da babu ruhu matacce ne, haka ma bangaskiyar da babu ayyuka matacciya ce.
Albowiem jako ciało bez duszy jest martwe, tak i wiara bez uczynków martwa jest.