< Yaƙub 2 >

1 ’Yan’uwana, a matsayinmu cikin Ubangiji Yesu Kiristi maɗaukaki, kada ku nuna bambanci.
Ami laga bhai kokai khan, amikhan laga mohima aru biswas to Probhu Jisu Khrista logote thaka hisab te, apuni kunke bhi pakshapat nadikhabi.
2 A ce wani ya shigo cikin taronku saye da zoben zinariya da riguna masu tsada, wani matalauci kuma saye da tsummoki shi ma ya shigo,
Jodi kunba apuni khan joma kori thaka jagate suna aru bhal kapra lagai kene ahe, aru ta te ekjon gorib manu bhi letera kapra lagai kene ahe.
3 in kuka mai da hankali na musamman ga mutumin da yake da riguna masu tsadan nan kuka kuma ce, “Ga wurin zama mai kyau dominka,” amma kuka ce wa matalaucin nan, “Kai tsaya daga can,” ko kuwa, “Ka zauna a ƙasa kusa da ƙafafuna,”
Kintu jodi apuni bhal kapra lagai kene thaka ke koi ase, “Apuni yate bhal jagate bohibi,” kintu ekjon gorib ke koi, “Apuni ta te khara koribi” nohoile “Ami laga theng niche matite bohibi,”
4 ashe, ba ku nuna bambanci a tsakaninku ke nan ba, kuka kuma zama alƙalai masu mugayen tunani?
apuni khan nijor majote bisar kori ase nohoi? Apuni biya bhabona loi kene bisar kora manu hoi ase nohoi?
5 Ku saurara,’yan’uwana ƙaunatattu. Ashe, Allah bai zaɓi waɗanda suke matalauta a idon duniya don su zama masu wadata cikin bangaskiya, su kuma gāji mulkin da ya yi wa masu ƙaunarsa alkawari ba?
Huni bhi, moi laga morom bhai khan, Isor he prithibi laga gorib ke biswas te dhuni hobole diya nohoi, aru kun manu Taike morom kore taikhan ke Tai laga rajyote jaga diye nohoi?
6 Ga shi kun wulaƙanta matalauta. Ashe, ba masu arziki ne suke cutarku ba? Ba su ba ne suke jan ku zuwa kotu?
Kintu apuni gorib ke opman korise! Etu dhuni khan pora he apuni ke dukh diya nohoi? Aru taikhan he apnikhan ke bisar kori bole bisar ghor te loijai nohoi?
7 Ba su ba ne suke ɓata sunan nan mai martaba wanda aka san ku da shi ba?
Apnikhan ke kuntu sonman thaka naam Isor pora matise, etu naam ke sorom khilai dise nohoi?
8 In fa kun kiyaye dokan nan ta mulki wadda take cikin Nassi mai cewa, “Ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka,” kun yi daidai.
Jodi, apuni, Isor laga niyom mani kene thake, “Apuni laga ghor usorte thaka manu ke nijor nisena morom koribo,” titia apuni bhal kori ase.
9 Amma in kuka nuna bambanci, kun yi zunubi ke nan shari’a kuma ta same ku da laifi a matsayin masu karya doka.
Kintu jodi apuni bhal pai thaka manu ke he sai, apuni paap kori ase, aru apuni niyom bhangai diya manu ase.
10 Gama duk wanda ya kiyaye dukan doka amma ya yi tuntuɓe a kan abu ɗaya kaɗai, ya zama mai laifin karya dukansu ke nan.
Jodi kunba pora niyom pura mane, hoile bhi tai chutu jaga ekta te giri jai, titia tai pura niyom bhangai diya manu hoise.
11 Gama shi da ya ce, “Kada ka yi zina,” shi ne kuma ya ce, “Kada ka yi kisankai.” In kuwa ba ka zina amma kana kisankai, ka zama mai karya doka ke nan.
Kelemane etu ekjon kun eneka koise, “Bebichari nokoribi,” tai pora etu bhi koise, “Manu ke morai nadibi.” Kintu jodi apuni bebichari nakore, kintu manu ke morai diye, titia hoile apuni niyom bhanga manu ase.
12 Ku yi magana ku kuma yi aiki kamar waɗanda za a yi musu shari’a bisa ga doka mai ba da’yanci,
Etu karone amikhan ke mukti diya niyom pora bisar kori bole thaka nimite, ki koi ase etu nijor pora bhi koribi.
13 gama za a yi wa duk wanda bai nuna jinƙai ba hukunci babu jinƙai. Jinƙai yakan yi nasara a kan hukunci!
Kelemane kun pora daya nadikhai, bisar to etu manu uporte ahe. Daya he bisar uporte jiti loi.
14 Wanda amfani ne,’yan’uwana, a ce wani yă ce yana da bangaskiya, amma ba shi da ayyuka? Anya, wannan bangaskiya za tă iya cetonsa kuwa?
Ki bhal ase, moi laga bhai khan, jodi kunba manu koi tai logote biswas ase, kintu tai logote kaam to nai? Titia hoile etu biswas pora taike bacha bole paribo?
15 A ce wani ɗan’uwa ko’yar’uwa ba shi da riguna ko abincin yini,
Jodi ekjon bhai aru bhoini biya kapra lagai kene ase aru khabole nimite napai kene thaki ase.
16 sai waninku yă ce masa, “Sauka lafiya, Allah ya ba da ci da sha da kuma sutura,” amma bai yi wani abu game da bukatunsa na jiki ba, ina amfani?
Etiya ekjon pora taikhan ke eneka koise, “Shanti pora jabi, bhorta hoi kene bhal pora thakibi.” Kintu jodi apuni taikhan laga gaw pora ki lage etu nadiye, titia hoile ki bhal ase?
17 Haka ma bangaskiya ita kaɗai, in ba tare da ayyuka ba, matacciya ce.
Etu nisena biswas tai nijor pora, kaam nathakile, mora ase.
18 Amma wani zai ce, “Kai kana da bangaskiya; ni kuma ina da ayyuka.” Ka nuna mini bangaskiyarka ba tare da ayyuka ba, ni kuma zan nuna maka bangaskiyata ta wurin abin da nake yi.
Kunba pora eneka kobole pare, “Apuni logote biswas ase, aru moi logote kaam ase.” Apuni kaam nathaki kene biswas to dikhai dibi, aru moi laga kaam pora apuni ke biswas to dikhai dibo.
19 Ka gaskata cewa Allah ɗaya ne. To, da kyau! Ai, ko aljanu ma sun gaskata wannan, har da rawan jiki.
Apuni biswas kore ki Isor ekta ase; apuni bhal pora jane. Saitan khan bhi etu jane, aru taikhan bhoi pora kape.
20 Kai wawa, kana son tabbaci cewa bangaskiya marar ayyuka banza ce?
Kintu apuni janibole mon ase, murkho manu khan, biswas logote kaam nathakile eku labh nai?
21 Ashe, ba a mai da kakanmu Ibrahim mai adalci saboda abin da ya yi ba ne sa’ad da ya miƙa ɗansa Ishaku a bisa bagade?
Amikhan laga baba Abraham pora jitia tai laga chokra Isaac ke daan dibole nimite thakise, tai laga kaam pora taike thik korise nohoi?
22 Ai, ka gani cewa bangaskiyarsa da ayyukansa sun yi aiki tare, bangaskiyarsa kuma ta zama cikakkiya ta wurin abin da ya yi.
Apuni sabi tai laga biswas aru kaam eke logote kaam korise. Aru kaam pora he biswas to thik korise.
23 Aka kuma cika nassin nan da ya ce, “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne gare shi,” aka kuma ce da shi abokin Allah.
Isor laga kotha eneka koi kene pura hoise, “Kintu Abraham Isor ke biswas korise, aru etu pora tai dharmik ase koi kene manise,” aru taike Isor laga sathi matise.
24 Kun ga cewa ashe mutum zai sami kuɓuta ta wurin abin da ya yi ne ba ta wurin bangaskiya kaɗai ba.
Apuni sabi, ekjon manu ke khali biswas ekela pora nohoi, kintu biswas logote kaam pora he taike thik kore.
25 Ta haka kuma ashe, Rahab karuwan nan ba a ɗauke ta mai adalci ce saboda abin da ta yi ba ne sa’ad da ta ba wa’yan leƙen asirin nan masauƙi ta kuma sallame su suka tafi ta wata hanya dabam?
Kintu etu nisena pora he, Rahab bhi tai laga kaam pora bisar kora nai naki, jitia tai Isor manu khan ke matise aru dusra rasta pora pathai dise?
26 Kamar yadda jikin da babu ruhu matacce ne, haka ma bangaskiyar da babu ayyuka matacciya ce.
Jineka ekta gaw te atma nathakile gaw to mora ase, etu nisena biswas logote kaam nathakile etu biswas to mora ase.

< Yaƙub 2 >