< Yaƙub 2 >

1 ’Yan’uwana, a matsayinmu cikin Ubangiji Yesu Kiristi maɗaukaki, kada ku nuna bambanci.
Bhaakulupalila ajangunji, nkwaakulupalilanga Bhakulungwa bhetu a Yeshu Kilishitu, Bhakulungwa bha ukonjelo nnakolanje luagu ku bhandu.
2 A ce wani ya shigo cikin taronku saye da zoben zinariya da riguna masu tsada, wani matalauci kuma saye da tsummoki shi ma ya shigo,
Monaga mundu ajinjilaga nnyumba ja kwaajujila a Nnungu, ali awete lupete lwa shaabhu na nngubho ya konja na kabhili ajinjilaga mundu nkulaga awete manyangui,
3 in kuka mai da hankali na musamman ga mutumin da yake da riguna masu tsadan nan kuka kuma ce, “Ga wurin zama mai kyau dominka,” amma kuka ce wa matalaucin nan, “Kai tsaya daga can,” ko kuwa, “Ka zauna a ƙasa kusa da ƙafafuna,”
ibhaga mumposhelangaga ukoto awete ngubho ya konja nninkutinji, “Mmwe kuntame pa mmbone pano,” na nkulaga jula nikummalanjila, “Ugwe ukajime apala” eu, “Kuutame pai tome na makongono gangu,”
4 ashe, ba ku nuna bambanci a tsakaninku ke nan ba, kuka kuma zama alƙalai masu mugayen tunani?
bhuli, lwenelo nngabha luagu, na kwa gwene utendego, ng'aniyo yenunji nngabha impelenje kutenda ukumu jangali ja mmbone?
5 Ku saurara,’yan’uwana ƙaunatattu. Ashe, Allah bai zaɓi waɗanda suke matalauta a idon duniya don su zama masu wadata cikin bangaskiya, su kuma gāji mulkin da ya yi wa masu ƙaunarsa alkawari ba?
Bhaakulupalilanga ajangunji bhungumpinganga, mpilikananje! Bhuli, a Nnungu bhangaagulanga bhaalaga bha pa shilambolyo pano bhakolanje shipato shikulungwa nngulupai, na bhaposhelanje upalume gwa a Nnungu gubhaalajilenje bhakwaapinganga?
6 Ga shi kun wulaƙanta matalauta. Ashe, ba masu arziki ne suke cutarku ba? Ba su ba ne suke jan ku zuwa kotu?
Ikabheje mmanganyanji nnakwanyegayanga bhaalaga! Bhuli matajili bhakakummonelanga nikumpelekanga ku bhaukumula?
7 Ba su ba ne suke ɓata sunan nan mai martaba wanda aka san ku da shi ba?
Bhuli nngabha bhobho pebho bhakulitukananga lina lya mmbone lya a Yeshu Kilishitu limpegwilwenje?
8 In fa kun kiyaye dokan nan ta mulki wadda take cikin Nassi mai cewa, “Ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka,” kun yi daidai.
Nkamulilangaga shalia ja upalume gwa a Nnungu malinga shijibhoneka Mmajandiko ga ukonjelo kuti, “Mumpinje ntami nnjenu malinga shinkwiipinga mmayene,” shintendanje ya mmbone.
9 Amma in kuka nuna bambanci, kun yi zunubi ke nan shari’a kuma ta same ku da laifi a matsayin masu karya doka.
Ikabheje ntendangaga luagu mmumanyanje kuti nnatendanga shambi, na shalia jinakunng'ukumulanga kuti nshilebhanga.
10 Gama duk wanda ya kiyaye dukan doka amma ya yi tuntuɓe a kan abu ɗaya kaɗai, ya zama mai laifin karya dukansu ke nan.
Pabha mundu jojowe akamulila shalia yowe, alekaga jimo, bhai penepo alebhile kwa yowe.
11 Gama shi da ya ce, “Kada ka yi zina,” shi ne kuma ya ce, “Kada ka yi kisankai.” In kuwa ba ka zina amma kana kisankai, ka zama mai karya doka ke nan.
Pabha bhene bhalugwile kuti, “Nnalabhelabhe,” ni bhobho pebho bhalugwile kuti, “Nnabhulaje.” Kwa nneyo nkali nkalabhelabhe, ikabhe nshibhulaga, penepo nnebhile shalia.
12 Ku yi magana ku kuma yi aiki kamar waɗanda za a yi musu shari’a bisa ga doka mai ba da’yanci,
Bhai, mmeleketanje na tenda malinga bhandu bhapinga ukumulwanga na shalia jikwaapanganga bhandu ungwana.
13 gama za a yi wa duk wanda bai nuna jinƙai ba hukunci babu jinƙai. Jinƙai yakan yi nasara a kan hukunci!
Pabha ukumu ja a Nnungu jikakummonela shiya mundu jwangali shiya kuka mwine. Ikabheje shiya sha a Nnungu shinapunda ukumu.
14 Wanda amfani ne,’yan’uwana, a ce wani yă ce yana da bangaskiya, amma ba shi da ayyuka? Anya, wannan bangaskiya za tă iya cetonsa kuwa?
Bhaakulupalila ajangunji, ipwaa nndi mundu abheleketaga kuti akwete ngulupai, ikabheje gwangali kwaakunda a Nnungu? Bhuli jene ngulupaijo shijikombole kuntapula?
15 A ce wani ɗan’uwa ko’yar’uwa ba shi da riguna ko abincin yini,
Ibhaga nnongo nnjenu jwangali nngubho eu shalya,
16 sai waninku yă ce masa, “Sauka lafiya, Allah ya ba da ci da sha da kuma sutura,” amma bai yi wani abu game da bukatunsa na jiki ba, ina amfani?
shiipwae nndi mundu jwa munkumbi gwenunji annugulilaga kuti, “Jenda kwa ulele, ukajote moto na jukuta,” gwangali kumpa indu yatubhilwe, shiipwae nndi?
17 Haka ma bangaskiya ita kaɗai, in ba tare da ayyuka ba, matacciya ce.
Nneyo peyo na ngulupai gwangali kwaakunda a Nnungu, jiwile.
18 Amma wani zai ce, “Kai kana da bangaskiya; ni kuma ina da ayyuka.” Ka nuna mini bangaskiyarka ba tare da ayyuka ba, ni kuma zan nuna maka bangaskiyata ta wurin abin da nake yi.
Ikabheje mundu juna shaabhelekete, “Mmwe nkwete ngulupai na nne ngwete itendi!” Ayaga, nnanguye ngulupai yenu gwangali itendi, na nne shininnanguye ngulupai yangu kwa itendi.
19 Ka gaskata cewa Allah ɗaya ne. To, da kyau! Ai, ko aljanu ma sun gaskata wannan, har da rawan jiki.
Mmwe nnikulupalila kuti a Nnungu ni bhamo, bhai ni sha mmbone! Ikabheje nkali mashetani galikulupalila na ungumila na jogopa.
20 Kai wawa, kana son tabbaci cewa bangaskiya marar ayyuka banza ce?
Mmwe mmajinga, nnapinga nnangulwe kuti, ngulupai gwangali itendi jiwile?
21 Ashe, ba a mai da kakanmu Ibrahim mai adalci saboda abin da ya yi ba ne sa’ad da ya miƙa ɗansa Ishaku a bisa bagade?
Bhuli, atati a Bhulaimu bhangashemwa bhakwete aki kwa shitendi shabho, pene pubhanshoshiye mwana gwabho Ishaka pa shitala pala?
22 Ai, ka gani cewa bangaskiyarsa da ayyukansa sun yi aiki tare, bangaskiyarsa kuma ta zama cikakkiya ta wurin abin da ya yi.
Nnilola, kuti ngulupai jishinkutenda liengo pamo na shitendi shabho, na ngulupai jila gujitimilile kwa itendi ila.
23 Aka kuma cika nassin nan da ya ce, “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne gare shi,” aka kuma ce da shi abokin Allah.
Kwa nneyo gugatimilile Majandiko ga kuti, “A Bhulaimu bhashinkwaakulupalila a Nnungu, na ngulupai yabho guyaatendile kukola aki, kwa nneyo gubhashemilwe ambwiga ajabho a Nnungu.”
24 Kun ga cewa ashe mutum zai sami kuɓuta ta wurin abin da ya yi ne ba ta wurin bangaskiya kaɗai ba.
Bhai nnilolanga kuti mundu anapegwa aki, kwa ligongo lya itendi yakwe na nngabha kwa ngulupaipe.
25 Ta haka kuma ashe, Rahab karuwan nan ba a ɗauke ta mai adalci ce saboda abin da ta yi ba ne sa’ad da ta ba wa’yan leƙen asirin nan masauƙi ta kuma sallame su suka tafi ta wata hanya dabam?
Nneyo peyo puyaliji kwa a Laabhu lijajana bhala, bhuli bhangapegwa aki kwa shitendi shabho, pene pubhaaposhelenje bhaanushishiya nikwaatolosheyanga kwa mpanda guna?
26 Kamar yadda jikin da babu ruhu matacce ne, haka ma bangaskiyar da babu ayyuka matacciya ce.
Kwa nneyo malinga shiilu gwangali mbumu shiwile, nneyo peyo na ngulupai gwangali itendi jiwile.

< Yaƙub 2 >