< Yaƙub 1 >

1 Yaƙub, bawan Allah da kuma na Ubangiji Yesu Kiristi, Zuwa ga kabilan nan goma sha biyu, da suke warwartse a cikin al’ummai. Gaisuwa mai yawa.
Zaki, kisadi ki Nzambi ayi ki Pfumu Yesu Klisto, mfidisidi nkandakuidi kumi makanda muadi ma batu ba Nzambi, momo matembakana va nza wumvimba.
2 Ku ɗauki wannan da farin ciki mai tsabta,’yan’uwana, duk sa’ad da gwaje-gwaje na kowane iri suka zo muku,
A bakhomba ziama, bika lumona khini mu thangu luidi mu zithotolo ziphila mu phila.
3 domin kun san cewa gwajin bangaskiyarku yakan haifi daurewa.
Bika luzaba ti thotolo yi lummona mu minu kieno yimbutanga mvibudulu.
4 Dole daurewa ta kammala aikinta don ku zama balagaggu da kuma cikakku, ba ku kuma rasa kome ba.
Vayi mvibudulu yimanisa kisalu kiandi mu diambu lumonika batu bafuana ayi baduka mu mambu moso, muingi lubika kambu kadi diambu.
5 In waninku ya rasa hikima, ya kamata yă roƙi Allah, mai bayarwa hannu sake ga kowa ba tare da gori ba, za a kuwa ba shi.
Enati vadi mutu mu beno kambulu nduenga buna bika kalomba kuidi Nzambi wumvananga mu luzolo kuidi batu boso ayi niandi wumvananga mu kambutsembolo. Buna Nzambi wela kumvana.
6 Amma sa’ad da ya roƙa, dole yă gaskata, ba tare da shakka ba, domin shi mai shakka, yana kama da raƙumar ruwan tekun da iska take kori tana kuma ɓuɓɓugowa.
Vayi bika kalombila mu minu, mu kambu memata bila woso mutu weti memata dedikini banga mayo ma mbu, mannikunungu kuidi phemo; manlozongondambu na ndambu.
7 Kada irin wannan mutum yă yi tsammani zai sami wani abu daga Ubangiji;
Mutu wu phila yayi kabika tula diana ditambula kima kuidi Pfumu,
8 shi mai zuciya biyu ne, marar tsai da zuciyarsa wuri ɗaya a cikin duk abin da yake yi.
bila widi mutu wuvasuka mu mayindu mandi ayi widi mabaluka thangumu mabanza mandi.
9 Bari ɗan’uwan da yake cikin halin ƙasƙanci yă yi taƙama a matsayinsa na ɗaukaka.
Bika khomba yoyi yisukama, kakiniemisanga Nzambi bu keti kunnangika.
10 Amma wanda yake mai arziki, ya kamata yă yi taƙama a matsayinsa na ƙasƙanci, gama ba zai daɗe ba kamar furen jeji.
Vayi khomba yi kimvuana, kakiniemisanga Nzambi bu keti kunkululabila wela vioka banga teka ki tsola.
11 Gama in rana ta fito ta yi zafi mai tsanani sai ta sa tsiro yă yanƙwane tsiro; furensa yă kakkaɓe, kyansa kuma yă lalace. Haka ma mai arziki zai shuɗe yayinda yake cikin harkarsa.
Thangu bu yitotukidi; buna muini andi wu ngolo wuyumisini biti, teka kiandi kibuidi ayi kitoko kiandi kilalikini. Buawu bobo buela lalikinina nkua kimvuama mu mabanza mandi.
12 Mai albarka ne mutumin da yake daurewa cikin gwaji, gama bayan ya yi nasara da gwajin, zai sami rawanin rai wanda Allah ya yi alkawari ga waɗanda suke ƙaunarsa.
O khini kuidi mutu wowo weti kanga ntima mu phukumunu; bila bu kela monika wukuikama mu phukumunu, wela tambula budu ki luzingu; luzingu lolo Nzambi kavanina tsila kuidi batu bobo beti kunzola.
13 Sa’ad da aka jarrabci mutum, kada yă ce, “Allah ne yake jarrabtarsa.” Gama ba ya yiwuwa a jarrabci Allah da mugunta, shi kuma ba ya jarrabtar kowa;
Muaki mutu kabika tuba bu kavukumunu ti “Nzambi wulembo phukumuna”. Buna Bila mambu mambimbi malendi vukumuna Nzambi ko ayi niandi veka Nzambikalendi vukumuna mutu ko.
14 amma akan jarrabce kowane mutum sa’ad da muguwar sha’awarsa ta janye shi ta kuma rinjaye shi.
Vayi kadika mutu weti vukumunu bu keti tutu ayi vunukuidi zitsatu ziandi zimbimbi.
15 Sa’an nan, bayan da sha’awar ta yi ciki, takan haifi zunubi; zunubi kuwa, sa’ad da ya balaga yakan haifi mutuwa.
Bosi tsatu yimbimbi bu yiyedidi, yimbutanga masumu; bosi masumu mawu yela mambutanga lufua.
16 Kada a ruɗe ku,’yan’uwana ƙaunatattu.
Diawu bakhomba ziama zi luzolo, lubika vunuka,
17 Kowane abu mai kyau da kuma kowace cikakkiyar kyauta daga sama suke, sun sauko ne daga wurin Uban haskoki, wanda ba sauyawa ko wata alamar sākewa a gare shi faufau.
bila kadika dikaba dimboti ayi kadika dikaba difuanadintotukilanga ku yilu kuidi dise dimvananga kiezila. Mu niandi muisiko kadi luviakunu ayi kadi kitsuisula ki luviakunu.
18 Ya zaɓa yă haife mu ta wurin kalmar gaskiya, domin mu zama’ya’yan fari na dukan abin da ya halitta.
Mu luzolo luandi veka, niandi wutubuta mu nzika mambu mandi ma kiedika muingi tuba banga batheti mu bivangu biandi.
19 ’Yan’uwana ƙaunatattu, ku lura da wannan. Ya kamata kowa yă kasance mai saurin saurara, ba mai saurin magana ba, ba kuma mai saurin fushi ba,
A Bakhomba baama zi luzolo, bika kadika mutu kabanga wukubama mu wa; kabika vika yolukanga ayi kabika vika fuemanga.
20 gama fushin mutum ba ya kawo rayuwar adalcin da Allah yake so.
Bila nganzi yi mutu yilendi vanga ko mambu masonga ma Nzambi.
21 Saboda haka, ku rabu da ƙazamin hali da kuma kowace irin mugunta ku kuma yi na’am da maganar da aka shuka a cikinku da tawali’u, wadda za tă iya cetonku.
Diawu lozanu mvindu woso ayi mambu moso mambimbi. Lutambula, mu kukikulula, mambu ma Nzambi, makunu mu mintima mieno, bila mawu mabeki lulendo lu vukisila miela mieno.
22 Kada ku zama masu ji kawai, ku ruɗi kanku. A maimakon haka ku zama masu yin abin da ta ce.
Muaki lubika sia ti ko wa na wa kaka tala luedi kukivuna beno veka vayi lusadilanga mawu.
23 Duk wanda yake ji magana ne kawai, bai kuwa aikata abin da ta ce ba, yana kama da mutumin da ya kalli fuskarsa a madubi
Bila enati mutu weti wa mambu ma Nzambi vayi kamasadilanga ko, niandi dedikini banga mutu wuntala zizi kiandi mu lumueno;
24 bayan ya kalli kansa, sa’ad da ya tashi daga wurin, nan da nan sai yă manta da kamanninsa.
niandi mana kukitala, wedi kuandi ayi tumbulu zimbakana buevi kadidi.
25 Amma duk mai duba cikakkiyar ƙa’idan nan ta’yanci, ya kuma nace a kanta, ya zama ba mai ji ne kawai yă mance ba, sai dai mai yi ne yă zartar, to wannan shi za a yi wa albarka a cikin abin da yake yi.
Vayi woso mutu weti landakana bumboti Mina mifuana miomimimvananga kiphuanza, ayi, widi wukangama mu miawu mu kambu kumizimbakana bu kamiwilu, vayi wukumisadilanga, buna mutu wowo wela monakhini mu mambu moso kamvanga.
26 In wani ya ɗauki kansa mai addini ne duk da haka bai ƙame harshensa ba, ruɗin kansa yake yi addininsa kuwa banza ne.
Enati mutu weti kukibanzila ti niandi widi nsambidi wu Nzambivayi kasi zaba ko yadila ludimi luandi ko; buna wulembo kukivuni ayi sambila kuandi kuidi kuphamba.
27 Addinin da Allah Ubanmu ya yarda da shi a matsayin mai tsabta da kuma marar aibi shi ne, a kula da marayu da gwauraye cikin damuwoyinsu, a kuma kiyaye kai daga lalacin da duniya take sa wa.
Kinzambi kikiedika ayi kikambulu bila va meso ma Nzambi, dise; kuawu kuaku: sadisa bana basana ayi mafuola mu ziphasi ziawu ayi kukikeba wuvedila mu mambu ma ntoto.

< Yaƙub 1 >