< Yaƙub 1 >

1 Yaƙub, bawan Allah da kuma na Ubangiji Yesu Kiristi, Zuwa ga kabilan nan goma sha biyu, da suke warwartse a cikin al’ummai. Gaisuwa mai yawa.
Yakobo, m'bombi ghwa Nguluve nu Mutwa uYesu kilisite, nikuvahungila umwe mwefisinakijigho name fivili mwevano mupalasine.
2 Ku ɗauki wannan da farin ciki mai tsabta,’yan’uwana, duk sa’ad da gwaje-gwaje na kowane iri suka zo muku,
vanyalukolo vango, muhovokaghe pano mughelua no ngelo sino silipapinga
3 domin kun san cewa gwajin bangaskiyarku yakan haifi daurewa.
ulwakuva mukaguile kuuti pano mughelua pa lwiitiko lwinu kukuvapela ulugodo
4 Dole daurewa ta kammala aikinta don ku zama balagaggu da kuma cikakku, ba ku kuma rasa kome ba.
Ulugudo uluo muleke lunyilisie imbombo jake kuuti vakangasie lwoni, kisila. kwaghilua kimonga mulwitiko lwinu.
5 In waninku ya rasa hikima, ya kamata yă roƙi Allah, mai bayarwa hannu sake ga kowa ba tare da gori ba, za a kuwa ba shi.
Lino nave jumonga mulyumue ilonda uvukagusi, ansuume uNguluve Juno ikuvapela avanhu vooni muvukoola vwake kisila kuhimba kuvano vikunsuuma, kange ikuvapele uvukagusi.
6 Amma sa’ad da ya roƙa, dole yă gaskata, ba tare da shakka ba, domin shi mai shakka, yana kama da raƙumar ruwan tekun da iska take kori tana kuma ɓuɓɓugowa.
Neke asumaghe my lwitiko, alekaghe piiva ni nganighani, ulwakuva umunhu unyanganighani alindavule amaviingo munyanja, ghano ghitaghua ni mhepo kuno na ukuo.
7 Kada irin wannan mutum yă yi tsammani zai sami wani abu daga Ubangiji;
Umuunhu unya luvelo uluo nangahuvilaghe kukupila nambe kimonga kuhuma kwa Mutwa;
8 shi mai zuciya biyu ne, marar tsai da zuciyarsa wuri ɗaya a cikin duk abin da yake yi.
Ulwakuva akolile amasaghe ghavili ghano naghikwiting'ana, naila vwimo ku sila saake sooni
9 Bari ɗan’uwan da yake cikin halin ƙasƙanci yă yi taƙama a matsayinsa na ɗaukaka.
witiki unkotofu ahovokage ulwakuva asindamile kwa mwene kukyanya,
10 Amma wanda yake mai arziki, ya kamata yă yi taƙama a matsayinsa na ƙasƙanci, gama ba zai daɗe ba kamar furen jeji.
ghwope umhofu mulwakujisia, ulwakuva umofu ilijoghotoka ndavule ililuva ilya mumasoli mu mughunda ghuno ikila.
11 Gama in rana ta fito ta yi zafi mai tsanani sai ta sa tsiro yă yanƙwane tsiro; furensa yă kakkaɓe, kyansa kuma yă lalace. Haka ma mai arziki zai shuɗe yayinda yake cikin harkarsa.
Ilijuva lidibula, Nike vwimila ulujuva ulukali, amamela ghikwuuma, uvuluva vusanguka, uvunono vwa livuva ilio vunangika. ndavule anala avanhu avamhofu vilitipulivua ye vijiigha vitigha ni mbombo saave.
12 Mai albarka ne mutumin da yake daurewa cikin gwaji, gama bayan ya yi nasara da gwajin, zai sami rawanin rai wanda Allah ya yi alkawari ga waɗanda suke ƙaunarsa.
Afunyilue umhunu juno ikuguda mu ngelo, ulwakuva angasileme ingelo isiio, ilikwupila ingela ija vwumi, jino uNguluve akalaghile kukuvapeela vano vikumughana.
13 Sa’ad da aka jarrabci mutum, kada yă ce, “Allah ne yake jarrabtarsa.” Gama ba ya yiwuwa a jarrabci Allah da mugunta, shi kuma ba ya jarrabtar kowa;
Umunhu ghweni naghanilue pijova pano alimungelo, “Iingelo iiji jihuma Kwa Nguluve,” ulwakuva uNguluve naighelua nu vuviivi, Kange uNguluve jujuo na ikumughela umunhu ghweni.
14 amma akan jarrabce kowane mutum sa’ad da muguwar sha’awarsa ta janye shi ta kuma rinjaye shi.
Loli umunhu ghweni ighelua nuvunoghelua vwake jujuo uvuvivi vuno vukamulongwisie na kusyangua kuvomba inyivi.
15 Sa’an nan, bayan da sha’awar ta yi ciki, takan haifi zunubi; zunubi kuwa, sa’ad da ya balaga yakan haifi mutuwa.
Liino uvughelelua uvuo vungakangale vupelela kuvomba inyivi, kwoope kuvomba inyiivi kupelela uvufue.
16 Kada a ruɗe ku,’yan’uwana ƙaunatattu.
Vanyalukolo vango vaghanike, namungasyanguaghe.
17 Kowane abu mai kyau da kuma kowace cikakkiyar kyauta daga sama suke, sun sauko ne daga wurin Uban haskoki, wanda ba sauyawa ko wata alamar sākewa a gare shi faufau.
Uluvonolo lwooni ulukwilanifu luhuma kukyanya, kwa Nguluve Nhata. Umwene na nsyetughani ndavule umusulua.
18 Ya zaɓa yă haife mu ta wurin kalmar gaskiya, domin mu zama’ya’yan fari na dukan abin da ya halitta.
U Nguleve alyasaluile alyatupelile usue uvwuumi vwimila ilisiio lyake ilya lying'ani, Kuuti tuuve vake vasalulua va kwanda mufipelua fyooni finished apelile.
19 ’Yan’uwana ƙaunatattu, ku lura da wannan. Ya kamata kowa yă kasance mai saurin saurara, ba mai saurin magana ba, ba kuma mai saurin fushi ba,
Vanyalukolo vango vaghanike, mulikaguile iili. umunhu ghweni apulikisiaghe tasia, alekaghe piva mwoghofi ghwa kujova nambe kukalala,
20 gama fushin mutum ba ya kawo rayuwar adalcin da Allah yake so.
ulwakuva umhunu angave neng'alasi nangavombe sino sinoghile Pamaso gha Nguluve. Lino mughaleke amaghe delelo ghinu amavivi
21 Saboda haka, ku rabu da ƙazamin hali da kuma kowace irin mugunta ku kuma yi na’am da maganar da aka shuka a cikinku da tawali’u, wadda za tă iya cetonku.
na masaghe amavivi ghano ghamemile mu moojo ghinu, mwupilaghe vunono illusion lino uNguluve abikile mumoojo ghinu, ilisio ilio lol ni ngufu isa kuvapoka inumbula sinu.
22 Kada ku zama masu ji kawai, ku ruɗi kanku. A maimakon haka ku zama masu yin abin da ta ce.
Mulitikaghe ilisio, mulekaghe pipulikisia kewene, mungisyange munumbula sinu jumuie.
23 Duk wanda yake ji magana ne kawai, bai kuwa aikata abin da ta ce ba, yana kama da mutumin da ya kalli fuskarsa a madubi
Ulwakuva umunhu ghweni juno ipulika ilisio kisila kuvomba sino lilungika ujuo along'ine nu munhu juno ikuulola mukilolelo.
24 bayan ya kalli kansa, sa’ad da ya tashi daga wurin, nan da nan sai yă manta da kamanninsa.
Niki kyande amalile pikulola, ivuuka nakaliingi ikusyamua vile asivue.
25 Amma duk mai duba cikakkiyar ƙa’idan nan ta’yanci, ya kuma nace a kanta, ya zama ba mai ji ne kawai yă mance ba, sai dai mai yi ne yă zartar, to wannan shi za a yi wa albarka a cikin abin da yake yi.
Looli umunhu juno isagha vunono indaghilo sa Nguluve Sino sikuvapelela avaanhu kuva vavuke, na kukusivikila mwoojo, aleke piva munhu wa kupuliika na kusyamua, ulwene avombaghe luno silungika, ujuo uNguluve ikumfuunya kusoni Sino ivomba.
26 In wani ya ɗauki kansa mai addini ne duk da haka bai ƙame harshensa ba, ruɗin kansa yake yi addininsa kuwa banza ne.
Nave umuunhu isagha kuuti ikum'bingilila uNguluve, neke naikuloleleela munjovele jaake, umunhu ujuo ikusyanga mwene kuviingilila ukuo kusila luvumbulilo.
27 Addinin da Allah Ubanmu ya yarda da shi a matsayin mai tsabta da kuma marar aibi shi ne, a kula da marayu da gwauraye cikin damuwoyinsu, a kuma kiyaye kai daga lalacin da duniya take sa wa.
Kukum'bingilila uNguluve u Nhata kunokunoghile, kwe kuvomba isi: kukuvatlanga avapina na vafwile mu vukaming'hanilua vwave name kukolelela juice vwimila imbombo inyali isa mu iisi iji.

< Yaƙub 1 >