< Yaƙub 1 >

1 Yaƙub, bawan Allah da kuma na Ubangiji Yesu Kiristi, Zuwa ga kabilan nan goma sha biyu, da suke warwartse a cikin al’ummai. Gaisuwa mai yawa.
James, Probhu Jisu Khrista aru Isor laga ekjon noukar pora, baroh ta jat kunkhan alag-alag jagate ase, taikhan logote etu chithi likhi kene salam jonai ase!
2 Ku ɗauki wannan da farin ciki mai tsabta,’yan’uwana, duk sa’ad da gwaje-gwaje na kowane iri suka zo muku,
Kitia dukh digdar khan lok pai, ami laga bhai khan, titia khushi koribi.
3 domin kun san cewa gwajin bangaskiyarku yakan haifi daurewa.
Kilekoile apnikhan jani ase, kitia biswas ke porikha kore, etu pora dhorjo ulai.
4 Dole daurewa ta kammala aikinta don ku zama balagaggu da kuma cikakku, ba ku kuma rasa kome ba.
Etu dhorjo kora laga kaam pura hobole dibi, etu pora apuni khan pura hoi jabo, aru eku pora bhi komti nathakibo.
5 In waninku ya rasa hikima, ya kamata yă roƙi Allah, mai bayarwa hannu sake ga kowa ba tare da gori ba, za a kuwa ba shi.
Jodi kunba manu gyaan lage, tai Isor logote mangi lobi, aru Tai kunke ki lage, etu hisab te manga khan ke Tai khushi pora diye.
6 Amma sa’ad da ya roƙa, dole yă gaskata, ba tare da shakka ba, domin shi mai shakka, yana kama da raƙumar ruwan tekun da iska take kori tana kuma ɓuɓɓugowa.
Kintu tai biswas pora mangibo lage, monte eku bhabona nakori kene. Kelemane kun manu bhabona kori kene mange tai to hoile samundar laga hawa pora ekta jaga pora dusra jagate loija nisena ase.
7 Kada irin wannan mutum yă yi tsammani zai sami wani abu daga Ubangiji;
Eneka manu to Probhu pora kiba ekta pabo koi kene bhabona na koribi.
8 shi mai zuciya biyu ne, marar tsai da zuciyarsa wuri ɗaya a cikin duk abin da yake yi.
Eneka manu to duita mon thaka manu ase, aru sob rasta te thik nathake.
9 Bari ɗan’uwan da yake cikin halin ƙasƙanci yă yi taƙama a matsayinsa na ɗaukaka.
Kintu biswasi gorib bhai bhi jitia Isor he taike uthai dibo, titia khushi koribi,
10 Amma wanda yake mai arziki, ya kamata yă yi taƙama a matsayinsa na ƙasƙanci, gama ba zai daɗe ba kamar furen jeji.
aru dhuni manu tai laga nomro kori diya sonman nimite khushi thakibi, kelemane tai nijor to jongol laga phul nisena ghas logote harai jabo.
11 Gama in rana ta fito ta yi zafi mai tsanani sai ta sa tsiro yă yanƙwane tsiro; furensa yă kakkaɓe, kyansa kuma yă lalace. Haka ma mai arziki zai shuɗe yayinda yake cikin harkarsa.
Kelemane suryo to gorom diye aru ghas khan ke bhi sukhai diye. Ghas laga phul khan giri jai, aru tai sundur dikhi thaka to harai jai. Etu nisena, dhuni manu rasta te safar kori thaka homoi te, taikhan bhi harai jai.
12 Mai albarka ne mutumin da yake daurewa cikin gwaji, gama bayan ya yi nasara da gwajin, zai sami rawanin rai wanda Allah ya yi alkawari ga waɗanda suke ƙaunarsa.
Kun pora porikha te thik dhorjo kori kene khara kori thake, tai asishit ase. Kilekoile etu porikha paar huwa pichete, jibon laga mukut, kuntu Isor ke morom kora khan nimite ase, etu tai pabo.
13 Sa’ad da aka jarrabci mutum, kada yă ce, “Allah ne yake jarrabtarsa.” Gama ba ya yiwuwa a jarrabci Allah da mugunta, shi kuma ba ya jarrabtar kowa;
Kun bhi porikha aha homoi te eneka nokobi, “Moike Isor pora porikha kori ase,” kelemane Isor ke biya pora porikha nakore, aru Tai nijor bhi dusra ke porikha nakore.
14 amma akan jarrabce kowane mutum sa’ad da muguwar sha’awarsa ta janye shi ta kuma rinjaye shi.
Kintu sob nijor laga itcha pora he porikha te gire, etu pora taike tani kene biya kaam kori bole nimite loijai.
15 Sa’an nan, bayan da sha’awar ta yi ciki, takan haifi zunubi; zunubi kuwa, sa’ad da ya balaga yakan haifi mutuwa.
Jitia itcha khan monte ulai, etu paap ke jonom diye, aru jitia paap to pura dangor hoijai, etu mrityu ke jonom diye.
16 Kada a ruɗe ku,’yan’uwana ƙaunatattu.
Nijorke thogai nadibi, ami laga morom bhai khan.
17 Kowane abu mai kyau da kuma kowace cikakkiyar kyauta daga sama suke, sun sauko ne daga wurin Uban haskoki, wanda ba sauyawa ko wata alamar sākewa a gare shi faufau.
Sobse bhal uphar aru sobse thik uphar upor thaka Isor pora he ahe. Eitu khan jyoti laga Baba Isor pora he ahe. Tai logot te bodla-bodli nohoile andhera chaya nathake.
18 Ya zaɓa yă haife mu ta wurin kalmar gaskiya, domin mu zama’ya’yan fari na dukan abin da ya halitta.
Isor pora amikhan ke hosa laga kotha pora jonom dibole basi loise, etu pora amikhan Tai bona laga shristi bhitor te prothom ula phol hobole dise.
19 ’Yan’uwana ƙaunatattu, ku lura da wannan. Ya kamata kowa yă kasance mai saurin saurara, ba mai saurin magana ba, ba kuma mai saurin fushi ba,
Apuni etu jane, ami laga bhai khan: Kintu sob manu huna te joldi hobi, aste pora kotha kobi, aru khong nauthibi.
20 gama fushin mutum ba ya kawo rayuwar adalcin da Allah yake so.
Kelemane manu laga khong pora Isor laga dharmik kaam nacholai.
21 Saboda haka, ku rabu da ƙazamin hali da kuma kowace irin mugunta ku kuma yi na’am da maganar da aka shuka a cikinku da tawali’u, wadda za tă iya cetonku.
Etu nimite sob paap laga kaam khan chari dibi. Aru nomro hoi kene Isor laga kotha monte rakhibi, etu pora apuni laga atma bachai lobole paribo.
22 Kada ku zama masu ji kawai, ku ruɗi kanku. A maimakon haka ku zama masu yin abin da ta ce.
Kintu kotha huna nisena kaam bhi kori bhi, khali huni kene nathakibi, eneka kora to nijorke thogai diya he ase.
23 Duk wanda yake ji magana ne kawai, bai kuwa aikata abin da ta ce ba, yana kama da mutumin da ya kalli fuskarsa a madubi
Jodi kunba Isor laga kotha to hune kintu kaam nakore, tai eneka ekjon ase kun ayna te nijor laga chehera ke sai.
24 bayan ya kalli kansa, sa’ad da ya tashi daga wurin, nan da nan sai yă manta da kamanninsa.
Tai kineka dikhe etu tai nijorke bhal pora sai loi, kintu bahar ula logote, tai laga chehera pahori jai.
25 Amma duk mai duba cikakkiyar ƙa’idan nan ta’yanci, ya kuma nace a kanta, ya zama ba mai ji ne kawai yă mance ba, sai dai mai yi ne yă zartar, to wannan shi za a yi wa albarka a cikin abin da yake yi.
Kintu kun manu bhal pora saikene niyom mani thake, aru hodai eneka kori thake, khali huni kene pahorija nohoi, kintu kaam bhi kore, etu manu tai laga sob kaam te asirbad pabo.
26 In wani ya ɗauki kansa mai addini ne duk da haka bai ƙame harshensa ba, ruɗin kansa yake yi addininsa kuwa banza ne.
Jodi kunba nijorke dhorom mani kene thaka manu ase bhabe, hoile bhi tai laga jiba to rukhai kene narakhe, aru nijor laga mon to thogai diye, titia hoile tai laga dhorom to eku kaam nai.
27 Addinin da Allah Ubanmu ya yarda da shi a matsayin mai tsabta da kuma marar aibi shi ne, a kula da marayu da gwauraye cikin damuwoyinsu, a kuma kiyaye kai daga lalacin da duniya take sa wa.
Baba Isor usorte sapha aru bhal dhorom etu ase: baba nathaka aru bidhowa khan dukh paikene thaka homoi te modot kori bole, aru etu prithibi pora nijorke dagi nathaki kene rakhibole nimite ase.

< Yaƙub 1 >