< Ishaya 9 >

1 Duk da haka, babu sauran baƙin ciki ga waɗanda suke shan azaba. Dā ya ƙasƙantar da ƙasar kabilan Zebulun da ƙasar Naftali, amma nan gaba zai girmama Galili na Al’ummai, ta hanyar teku wadda take ta Urdun.
Ie amy zao, tsy ho an-kamoromoroñañe ao ka i naloviloviy; nimavoe’e ty tane’ i Zebolone naho ty tane’ i Naftale te taolo, fe honjone’e ty enge’e añ’andro añe, le hampilifore’e volonahetse ty an-dala’ i riakey, alafe’ Iordaneiy amy Galilà’ o kilakila’ ndatioy.
2 Mutanen da suke tafiya cikin duhu sun ga babban haske; a kan waɗanda suke zama a ƙasar inuwar mutuwa haske ya haskaka.
Mahaoniñe failo ra’elahy ondaty midebedebe añ’ieñeo; mireandreañe amo mpimoneñe an-kamoromoroñañeo i hazavàñey.
3 Ka fadada al’umma ka kuma ƙara farin cikinsu; suna farin ciki a gabanka yadda mutane sukan yi murna a lokacin girbi, kamar yadda mutane sukan yi farin ciki sa’ad da suke raba ganima.
Fa nampitomboe’o i fifeheañey, fa nonjone’o ty firebeha’ iareo; mandia-taroba ama’o iereo manahake ty hafaleañe an-tsan-kavokarañe, naho ty firoharoha’ o lahindefoñe mizara ty nikopaha’ iareoo.
4 Gama kamar yadda yake a kwanakin da aka ci Midiyan da yaƙi, kuka ji tsoro nauyin da ya nawaita musu, sandar da yake a kafaɗunsu, sandar masu zaluncinsu.
Fa pinoza’o i joka fijinia’ey, naho ty boda an-tsoro’e eo, vaho ty kobaim-pamorekeke aze, manahake tañ’andro’ i Midiane.
5 Kowane takalmin jarumin da aka yi amfani da shi a yaƙi da kuma kowane rigar da ka naɗe cikin jini zai kasance an ƙone shi zai kuma zama abin hura wuta.
Le ze hana nikodokodoy am-pidabadoà’e, ze saroñe navarimbariñ’an-dio, le hatao firehetse, fanodorañ’añ’afo.
6 Gama a gare mu an haifa mana yaro, a gare mu an ba da ɗa, gwamnati za tă kasance a kafaɗarsa. Za a ce da shi Mashawarci Mai Banmamaki, Allah Maɗaukaki Uban Madawwami, Sarkin Salama.
Fa samake ho antika ty Ajaja, natolots’antika ty Ana-dahy, antsoro’e eo ty fifeheañe; ty fanoñonan-tahina’e le: Mpañoke Fanjàka, Andrianañahare Tsitongerè, Rae Nainai’e, Roandrian-kanintsiñe.
7 Game da girmar gwamnatinsa da salama babu iyaka. Zai gāji sarki Dawuda, yă yi mulki a matsayinsa, zai kafa mulkinsa a kan adalci da gaskiya, tun daga yanzu har zuwa ƙarshen zamani. Ubangiji Maɗaukaki ne ya yi niyyar aikata wannan duka.
Tsy ho modo ty fitomboa’ i fifeleha’ey naho ty fierañerañañe amy fiambesa’ i Davidey naho amy fifehea’ey, hañoreñ’ aze vaho hampijadoñe aze an-kavantañañe naho havañonañe, henane zao ho nainai’e donia; ty fahimbaña’ Iehovà’ i Màroy ro hañeneke izay.
8 Ubangiji ya aika da saƙon gāba da Yaƙub; zai auka wa Isra’ila.
Nañitrike tsara am’Iakobe t’i Talè le nivotrak’ am’ Israele eo.
9 Dukan mutane za su san shi, Efraim da mazaunan Samariya, waɗanda suke magana da fariya suna kuma ɗaga kai,
Fohi’ ze hene ondaty; toe i Efraime vaho o mpimoneñe e Someroneo, ie manao am-pirengevohañe naho fitrotroabohañe ty hoe:
10 “Tubalai sun zube a ƙasa, amma za mu sāke gina su da dutse; an sassare itatuwan ɓaure, amma za mu maya su da al’ul.”
Fa nirotsake o birìkeo, f’ie ho rafite’ay am-bato vinàñe; fa finira o sakoañeo, f’ie ho soloa’ay mendoraveñe.
11 Amma Ubangiji ya ƙarfafa maƙiyan Rezin gāba da su ya kuma ingiza abokan gāba.
Aa le hatroa’ Iehovà o rafelahi’eo hiatreatre i Retsine; vaho havitra’e ho raike o malaiñ’azeo,
12 Arameyawa daga gabas da Filistiyawa daga yamma sun cinye Isra’ila da buɗaɗɗen baki. Duk da haka, fushinsa bai huce ba, hannunsa har yanzu yana a miƙe.
ho atiñanañe ey o nte-Arameo naho ahandrefañe ey o nte Pilistio; vaho habotse’ iareo am-palie mitañataña t’Israele. Ie amy zay iaby mbe tsy mivio ty haviñera’e, fa mbe mitora-kitsy ty fità’e.
13 Amma mutanen ba su juyo wurin wanda ya buge su ba, balle su nemi Ubangiji Maɗaukaki.
Fe mboe tsy mitolike amy Mpandafa’ iareoy ondatio, vaho mboe tsy nitsoehe’ iareo t’Iehovà’ i Màroy.
14 Saboda haka Ubangiji zai yanke Isra’ila kai da wutsiya, da reshen dabino da iwa a rana guda;
Aa le ho kitsife’ Iehovà ami’ty andro raike ty loha naho ty rambo’ Israele, ty ran-tsatrañe naho ty vinda.
15 dattawa da manyan mutane su ne kai, annabawa waɗanda suke koyar da ƙarairayi su ne wutsiya.
Ty androanavy naho ty iasiañe ro lohà’e; ty mpitoky mañòke vande: ie ty rambo’e.
16 Waɗanda suke jagorar wannan mutane suna ɓad da su, su ne waɗanda ake jagora aka sa suka kauce.
Amy te mampandilatse ondaty retoa o mpinday iareoo; vaho najoroboñe o endese’ iereoo;
17 Saboda haka Ubangiji ba zai ji daɗin matasa ba, ba kuwa zai ji tausayin marayu da gwauraye ba, gama kowa marar sanin Allah ne da kuma mugu, kowane baki yana faɗin mugayen maganganu. Duk da haka, fushinsa bai huce ba, hannunsa har yanzu yana a miƙe.
Aa le tsy ifalea’ i Talè o ajalahi’iareoo, vaho tsy ho tretreze’e o bode-rae naho vanto’ iareoo; fa songa tsy aman-Kake, tsy vokatse, fonga hagegeañe ze asam-palie’e. Amy hoe zay iaby mboe tsy mitolike ty haviñera’e, naho mbe mitora-kitsy ty fità’e.
18 Tabbatacce mugunta tana ƙuna kamar wuta; tana cin ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya, ta sa wuta a jeji mai itatuwa masu yawa, don yă yi murtuke hayaƙi har zuwa sama.
Misolebotse hoe afo ty hatsivokarañe; forototoe’e iaby ty fatike naho ty hisatse; eka, mimiañe añ’ala matahetse ao, vaho mivarimbariñe mb’an-dindiñe ey an-katoeñe mijoala.
19 Ta wurin fushin Ubangiji Maɗaukaki ƙasar za tă ci wuta mutane kuma za su zama abin hura wutar, babu wanda zai ji tausayin ɗan’uwansa.
Ty amy fombo miforoforo’ Iehovày, hotomomoke i taney; naho hoe famahañan’afo avao ondatio, leo raike tsy mandrombake an-drahalahi’e.
20 A dama za su ci, amma su ci gaba da jin yunwa; a hagu za su ci, amma ba za su ƙoshi ba. Kowa zai mai da naman’ya’yansa abinci.
Apitso’ ty raike ty fità’e havana; abotse’e ty fità’e havia, f’ie tsy eneñe; songa avorembore’ ty nofon-tsira’e ondatio,
21 Manasse zai mai da Efraim abinci, Efraim kuma yă cinye Manasse; tare za su yi gāba da Yahuda. Duk da haka, fushinsa bai huce ba, hannunsa har yanzu yana a miƙe.
Agedra’ i Menasè t’i Efraime; vaho i Efraime t’i Menasè; itraofa’ iareo fiatreke Iehodà. Ie amy hoe zay iaby mboe tsy mitolike ty haviñera’e, naho mbe mitorakitsy ty fità’e.

< Ishaya 9 >