< Ishaya 8 >

1 Ubangiji ya ce mini, “Ka ɗauki naɗaɗɗen littafi mai girma ka yi rubutu a kai da alƙalami kurum, Maher-Shalal-Hash-Baz.
Poleg tega mi je Gospod rekel: »Vzemi si velik zvitek in vanj zapiši s človeškim pisalom glede Mahér Šalál Haš Baza.«
2 Zan kuma kira Uriya firist da Zakariya ɗan Yeberekiya su zama mini amintattun shaidu.”
K sebi sem vzel zvesti priči, da zabeležita: duhovnika Urijá in Jeberehjájevega sina Zeharjá.
3 Sa’an nan na tafi na yi jima’i da annabiya, ta kuwa yi ciki ta haifi ɗa. Ubangiji kuma ya ce mini, “Raɗa masa suna, Maher-Shalal-Hash-Baz.
Odšel sem k prerokinji in spočela je ter rodila sina. Potem mi je Gospod rekel: »Njegovo ime kliči Mahér Šalál Haš Baz.
4 Kafin yaron yă san yadda zai ce ‘Babana’ ko ‘Mamana,’ sarkin Assuriya zai kwashe arzikin Damaskus da ganimar Samariya.”
Kajti preden bo imel otrok spoznanje, da kliče: ›Moj oče in moja mati, ‹ bodo bogastva Damaska in plen Samarije odvzeti pred asirskim kraljem.«
5 Ubangiji ya sāke yi mini magana ya ce,
Gospod mi je prav tako ponovno spregovoril, rekoč:
6 “Domin wannan jama’a ta ƙi natsattsen ruwan rafin Shilowa suka yi ta farin ciki a kan Rezin ɗan Remaliya,
»Ker kakor to ljudstvo odklanja síloaške vode, ki mirno tečejo in se veselijo v Recínu in Remaljájevemu sinu,
7 saboda haka Ubangiji yana shirin yă kawo musu rigyawar ruwan Kogi, wato, sarkin Assuriya da dukan sojojinsa. Zai cika dukan gaɓoɓinsa, yă kuma malala har zuwa bakin kogi.
zdaj torej, glej, Gospod prinaša nadnje vode iz reke, močne in številne, celó asirskega kralja in vso njegovo slavo in prestopil bo vse njegove kanale in prestopil vse njegove bregove
8 Yă yi ta malala har zuwa cikin Yahuda, yă shafe ta, yana ratsa ta ciki har yă kai kafaɗa. Fikafikansa da ya buɗe za su rufe fāɗin ƙasarka, Ya Immanuwel!”
in šel bo skozi Juda, preplavil bo in šel preko, segel bo celó do vratu in razprostirajoč svoje peruti bo napolnil širino tvoje dežele, oh Emanuel.«
9 Ku yi kururuwar yaƙi, ku ƙasashe, ku kuma ji tsoro! Ku saurara, dukanku manisantan ƙasashe. Ku shirya don yaƙi, ku kuma ji tsoro!
Povežite se med seboj, oh ve ljudstva in razbiti boste na koščke in pazljivo prisluhnite, vsi vi iz daljnih dežel, opašite se in zlomljeni boste na koščke, opašite se in zlomljeni boste na koščke.
10 Ku ƙirƙiro dabarunku, amma ba za su yi nasara ba; ku ƙulla shirye-shiryenku, amma ba za su yi amfani ba, gama Allah yana tare da mu.
Skupaj se posvetujte in to se bo izjalovilo, govorite besedo, pa ta ne bo obstala, kajti Bog je z nami.
11 Ubangiji ya yi mini magana da hannunsa mai ƙarfi a kaina, yana yi mini gargaɗi kada in bi hanyar waɗannan mutane. Ya ce,
Kajti Gospod mi je tako govoril z močno roko in me učil, da naj ne hodim po poti tega ljudstva, rekoč:
12 “Kada ka kira wani abu makirci game da kome da waɗannan mutane suke kira makirci; kada ji tsoron abin da suke tsoro, kada kuma ka firgita game da shi.
»Ne reci: ›Zarota, ‹ vsem tistim, ki jim bo to ljudstvo reklo: ›Zarota, ‹ niti se ne bojte njihovega strahu niti ne bodi prestrašeni.
13 Ubangiji Maɗaukaki shi ne za ka ɗauka a matsayi mai tsarki, shi ne wanda za ka ji tsoro, shi ne za ka yi rawar jiki a gabansa,
Posvečujte Gospoda nad bojevniki samega in naj bo on vaš strah in naj bo on vaša groza.
14 zai kuwa kasance a wuri mai tsarki; amma ga dukan gidajen Isra’ila zai zama dutsen da zai sa mutane su yi tuntuɓe dutse kuma da zai sa su fāɗi. Ga dukan mutanen Urushalima kuma zai zama tarko da raga.
On vam bo svetišče, toda za kamen spotike in za skalo pohujšanja obema Izraelovima hišama, za past in za zanko prebivalcem Jeruzalema.
15 Yawancinsu za su yi tuntuɓe; za su fāɗi a kuwa ragargaza su, za a sa musu tarko a kuma kama su.”
Številni izmed njih se bodo spotaknili, padli, zlomljeni bodo, ujeti v zanko in zajeti.
16 Ɗaura shaidar nan ta gargadi ka kuma yimƙe umarnin Allah a cikin almajiraina.
Poveži pričevanje, zapečati postavo med mojimi učenci.
17 Zan saurari Ubangiji, wanda ya ɓoye fuskarsa daga gidan Yaƙub. Zan dogara gare shi.
Čakal bom na Gospoda, ki svoj obraz skriva pred Jakobovo hišo in iskal ga bom.
18 Ga ni, da yaran da Ubangiji ya ba ni. Mu alamu ne da shaidu a cikin Isra’ila daga Ubangiji Maɗaukaki, wanda yake zama a Dutsen Sihiyona.
Glejte, jaz in otroci, ki mi jih je dal Gospod, smo za znamenja in za čudeže v Izraelu od Gospoda nad bojevniki, ki prebiva na gori Sion.
19 Sa’ad da mutane suka ce muku ku nemi shawarar’yan bori da masu sihiri, waɗanda suke shaƙe murya har ba a jin abin da suke faɗi, bai kamata mutane su nemi shawara daga Allahnsu ba? Me zai sa ku nemi shawara daga matattu a madadin masu rai?
Ko ti bodo rekli: »Obrni se k tem, ki imajo osebne duhove in k čarovnikom, ki čivkajo in ki mrmrajo. Mar naj ne bi ljudstvo iskalo svojega Boga? Za žive k mrtvim?«
20 Nemi umarnin Allah da kuma shaidar jan kunne. Duk wanda bai yi magana bisa ga wannan kalma ba, ba su da amfani.
K postavi in k pričevanju. Če ne govorijo glede na to besedo, je to zato, ker v njih ni svetlobe.
21 Cikin matsuwa da yunwa, za su yi ta kai komo ko’ina a ƙasar; sa’ad da suka ji yunwa, za su yi fushi su tā da idanu sama, su zagi sarkinsu da Allahnsu.
Šli bodo skozi to, silno ogorčeni in lačni. In zgodilo se bo, da ko bodo lačni, da se bodo v jezi razburili in preklinjali svojega kralja, svojega Boga in gledali navzgor.
22 Sa’an nan za su zura wa ƙasa idanu, abin da za su gani kawai shi ne matsuwa da duhu da kuma abin banrazana, za a kuma jefa su cikin baƙin duhu.
Pogledali bodo na zemljo in glej stiska in tema, temačnost tesnobe in gnani bodo v temo.

< Ishaya 8 >