< Ishaya 8 >
1 Ubangiji ya ce mini, “Ka ɗauki naɗaɗɗen littafi mai girma ka yi rubutu a kai da alƙalami kurum, Maher-Shalal-Hash-Baz.
И рече Господь ко мне: приими себе свиток нов велик и напиши в нем писалом человечим, еже скоро пленение сотворити корыстей, приспе бо:
2 Zan kuma kira Uriya firist da Zakariya ɗan Yeberekiya su zama mini amintattun shaidu.”
и свидетели мне сотвори верны человеки, Урию иереа и Захарию сына Варахиина.
3 Sa’an nan na tafi na yi jima’i da annabiya, ta kuwa yi ciki ta haifi ɗa. Ubangiji kuma ya ce mini, “Raɗa masa suna, Maher-Shalal-Hash-Baz.
И приступих ко пророчице, и во чреве зачат и роди сына. И рече Господь мне: нарцы имя ему: скоро плени, нагло расхити,
4 Kafin yaron yă san yadda zai ce ‘Babana’ ko ‘Mamana,’ sarkin Assuriya zai kwashe arzikin Damaskus da ganimar Samariya.”
зане прежде неже разумети отрочати назвати отца или матерь, приимет силу Дамаскову, и корысти Самарийския пред царем Ассирийским.
5 Ubangiji ya sāke yi mini magana ya ce,
И приложи Господь глаголати ко мне еще, глаголя:
6 “Domin wannan jama’a ta ƙi natsattsen ruwan rafin Shilowa suka yi ta farin ciki a kan Rezin ɗan Remaliya,
понеже не восхотеша людие сии воды Силоамли текущия тисе, но восхотеша имети Рассона и сына Ромелиева царя над вами,
7 saboda haka Ubangiji yana shirin yă kawo musu rigyawar ruwan Kogi, wato, sarkin Assuriya da dukan sojojinsa. Zai cika dukan gaɓoɓinsa, yă kuma malala har zuwa bakin kogi.
сего ради се, возводит Господь на вы воду реки сильну и многу, царя Ассирийска и славу его: и взыдет на всяку дебрь вашу, и обыдет всяку стену вашу,
8 Yă yi ta malala har zuwa cikin Yahuda, yă shafe ta, yana ratsa ta ciki har yă kai kafaɗa. Fikafikansa da ya buɗe za su rufe fāɗin ƙasarka, Ya Immanuwel!”
и отимет от Иудеи человека, иже возможет главу воздвигнути, или могущаго что совершити: и будет полк его, во еже наполнити ширину страны Твоея, с нами Бог!
9 Ku yi kururuwar yaƙi, ku ƙasashe, ku kuma ji tsoro! Ku saurara, dukanku manisantan ƙasashe. Ku shirya don yaƙi, ku kuma ji tsoro!
Разумейте, языцы, и покаряйтеся, услышите даже до последних земли: могущии, покаряйтеся: аще бо паки возможете, паки побеждени будете,
10 Ku ƙirƙiro dabarunku, amma ba za su yi nasara ba; ku ƙulla shirye-shiryenku, amma ba za su yi amfani ba, gama Allah yana tare da mu.
и иже аще совет совещаете, разорит Господь, и слово, еже аще возглаголете, не пребудет в вас, яко с нами Бог.
11 Ubangiji ya yi mini magana da hannunsa mai ƙarfi a kaina, yana yi mini gargaɗi kada in bi hanyar waɗannan mutane. Ya ce,
Тако глаголет Господь: крепкою рукою не покаряются хождению пути людий сих, глаголюще:
12 “Kada ka kira wani abu makirci game da kome da waɗannan mutane suke kira makirci; kada ji tsoron abin da suke tsoro, kada kuma ka firgita game da shi.
да не когда рекут: жестоко: все бо, еже аще рекут людие сии, жестоко есть: страха же их не убойтеся, ниже возмятитеся.
13 Ubangiji Maɗaukaki shi ne za ka ɗauka a matsayi mai tsarki, shi ne wanda za ka ji tsoro, shi ne za ka yi rawar jiki a gabansa,
Господа Сил, Того освятите, и Той будет тебе в страх.
14 zai kuwa kasance a wuri mai tsarki; amma ga dukan gidajen Isra’ila zai zama dutsen da zai sa mutane su yi tuntuɓe dutse kuma da zai sa su fāɗi. Ga dukan mutanen Urushalima kuma zai zama tarko da raga.
И аще будеши уповая на Него, будет тебе во освящение, а не якоже о камень претыкания преткнешися, ниже яко о камень падения: домове же Иаковли в пругле, и в раздолии седящии во Иерусалиме.
15 Yawancinsu za su yi tuntuɓe; za su fāɗi a kuwa ragargaza su, za a sa musu tarko a kuma kama su.”
Сего ради изнемогут в них мнози, и падут, и сокрушатся, и приближатся, и яти будут человецы в твердыни суще.
16 Ɗaura shaidar nan ta gargadi ka kuma yimƙe umarnin Allah a cikin almajiraina.
Тогда явлени будут печатлеющии закон, еже не учитися.
17 Zan saurari Ubangiji, wanda ya ɓoye fuskarsa daga gidan Yaƙub. Zan dogara gare shi.
И речет: пожду Бога отвращшаго лице Свое от дому Иаковля и уповая буду Нань.
18 Ga ni, da yaran da Ubangiji ya ba ni. Mu alamu ne da shaidu a cikin Isra’ila daga Ubangiji Maɗaukaki, wanda yake zama a Dutsen Sihiyona.
Се, аз и дети, яже ми даде Бог: и будут знамения и чудеса в дому Израилеве от Господа Саваофа, иже обитает на горе Сион.
19 Sa’ad da mutane suka ce muku ku nemi shawarar’yan bori da masu sihiri, waɗanda suke shaƙe murya har ba a jin abin da suke faɗi, bai kamata mutane su nemi shawara daga Allahnsu ba? Me zai sa ku nemi shawara daga matattu a madadin masu rai?
И аще рекут к вам: изыщите чревоволшебников и от земли возглашающих, тщесловующих, иже от чрева глашают, не язык ли к Богу своему взыщет? Что испытуют мертвыя о живых?
20 Nemi umarnin Allah da kuma shaidar jan kunne. Duk wanda bai yi magana bisa ga wannan kalma ba, ba su da amfani.
Закон бо в помощь даде, да рекут не якоже слово сие, заньже не леть дары даяти.
21 Cikin matsuwa da yunwa, za su yi ta kai komo ko’ina a ƙasar; sa’ad da suka ji yunwa, za su yi fushi su tā da idanu sama, su zagi sarkinsu da Allahnsu.
И приидет на вы жесток глад, и будет, егда взалчете, скорбни будете и зло речете князю и отечеству:
22 Sa’an nan za su zura wa ƙasa idanu, abin da za su gani kawai shi ne matsuwa da duhu da kuma abin banrazana, za a kuma jefa su cikin baƙin duhu.
и воззрят на небо горе, и на землю низу призрят, и се, скудость тесна и тма, скорбь и теснота и тма, якоже не видети: и не оскудеет в тесноте сый даже до времене.