< Ishaya 7 >
1 Sa’ad da Ahaz ɗan Yotam, ɗan Uzziya, yake sarkin Yahuda, Sarki Rezin na Aram da Feka ɗan Remaliya sarkin Isra’ila suka haura don su yaƙi Urushalima, amma ba su iya cinta da yaƙi ba.
E kinde mane Ahaz wuod Jotham ma wuod Uzia, ne ruodh Juda, ruoth Rezin mar Aram to gi Peka wuod Remalia ruodh Israel nomonjo Jerusalem gi lweny, to ne ok ginyal loye.
2 Sai fa aka faɗa wa gidan Dawuda cewa, “Aram ya haɗa kansa da Efraim”; saboda haka zuciyar Ahaz da ta mutanensa suka firgita, sai ka ce itatuwa a kurmin da iska ta girgiza.
Eka nowach ne od Daudi niya, “Jo-Aram osetimo winjruok gi jo-Efraim,” omiyo chuny Ahaz gi joge kihondko osemako, mana ka yien manie bungu ma yamo yiengo.
3 Sai Ubangiji ya ce wa Ishaya, “Fita, kai da ɗanka Sheyar-Yashub, don ku sadu da Ahaz a ƙarshen wuriyar da take kawo ruwa daga Tafkin Tudu, a hanyar Filin Mai Wanki.
Eka Jehova Nyasaye nowachone Isaya niya, “Wuogi in kaachiel gi wuodi miluongo ni Shear-Jashub udhi mondo urad gi Ahaz kama oula madonjo e yawo mamalo ogikie mantie but yo miluongo ni Puoth Jaluok lewni.
4 Ka faɗa masa, ‘Ka yi hankali, ka natsu kada kuma ka ji tsoro ko ka damu, kada ka ji tsoron fushin sarki Rezin da na Aram da na ɗan Remaliya, ba wani abu mai hatsari ba ne, bai fi hayaƙin’yan ƙirare biyu da suke cin wuta ba.
Wachne ni, ‘Bed motangʼ, hori kendo kik iluor. Kik chunyi nyosre nikech osiki ariyo mag mach motimo iro, machal gi mirima mager mar Rezin kod Aram to gi mar wuod Remalia.
5 Aram, Efraim da ɗan Remaliya sun ƙulla maƙarƙashiya, suna cewa,
Aram, Efraim kod wuod Remalia osechikoni obadho mondo otieki, kagiwacho niya,
6 “Bari mu kai wa Yahuda hari; bari mu yayyage su mu rarraba su a tsakaninmu, mu naɗa Tabeyel sarki a kansu.”
“Wadhi mondo wamonj Juda, wakidhe matindo tindo kendo wapoge e kindwa wawegi bangʼe waket wuod Tabel obed ruodhe.”
7 Duk da haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “‘Ba zai faru ba, ba zai auku ba,
To kata kamano ma e gima Jehova Nyasaye Manyalo Gik Moko Duto owacho, “‘Ok giniyud thuolo, bende ok notimre,
8 gama kan Aram shi ne Damaskus, kan Damaskus kuma kawai shi ne Rezin. Cikin shekaru sittin da biyar za a wargaje Efraim har ba za tă iya rayuwa ta zama al’umma ba.
nimar dala maduongʼ mar Aram en Damaski, to jatend Damaski en Rezin. Kuom higni piero auchiel gabich Efraim notieki ma kare nolal nono.
9 Kan Efraim shi ne Samariya, kan Samariya kuma kawai shi ne ɗan Remaliya. In ba ku tsaya da ƙarfi cikin bangaskiyarku ba, ba za ku dawwama ba.’”
Dala maduongʼ mar Efraim en Samaria, kendo jatend Samaria en mana wuod Remalia. Omiyo ka ok ichungʼ motegno e yie mari, to ok inichung ngangʼ.’”
10 Ubangiji ya kuma yi magana wa Ahaz ya ce,
Jehova Nyasaye nowuoyo gi Ahaz kendo kawacho niya,
11 “Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.” (Sheol )
“Kwa Jehova Nyasaye ma Nyasachi ranyisi moro amora moa mwalo e bur piny kata moa e polo malo.” (Sheol )
12 Amma Ahaz ya ce, “Ba zan nema ba; ba zan gwada Ubangiji ba.”
To Ahaz nowacho niya, “Ok abi kwayo to bende ok abi temo Jehova Nyasaye.”
13 Sa’an nan Ishaya ya ce, “To, ku saurara, ya ku gidan Dawuda! Abin kirki kuke yi ne da kuka ƙure haƙurin jama’a? Ko haƙurin Allah ne kuma kuke so ku ƙure?
Eka Isaya nowacho niya, “To un joka Daudi, koro winjuru! Chand muchandogo ji pok oromou? Koso pod udwaro chando Nyasacha bende?
14 Saboda haka Ubangiji kansa zai ba ku alama. Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, za tă kuwa kira shi Immanuwel.
Kuom mano Ruoth Nyasaye owuon biro miyou ranyisi machal kama: Nyako ngili biro mako ich minywol wuowi, ma noluonge ni Imanuel (tiende ni Nyasaye nikodwa).
15 In ya yi girma har ya isa yanke shawara don kansa, madara da zuma ne abincinsa.
Obiro chamo mana mor dhiangʼ kod mor kich nyaka chop orom pogo rach gi ber.
16 Amma kafin yaron yă isa yanke shawara yă ƙi abin da yake mummuna, yă zaɓi abin da yake nagari, ƙasashen sarakunan nan biyu da kuke tsoro za su zama kango.
To kapok nyathino ongʼeyo pogo rach gi ber, to pinjeruodhi ariyo miluorogo notieki.
17 Ubangiji zai aukar maka da kwanakin wahala, kai da jama’arka, da dukan iyalin gidan sarauta, waɗanda suka fi muni tun lokacin da aka raba mulkin Efraim daga na Yahuda, zai kawo sarkin Assuriya.”
Kokalo kuom ruodh Asuria, Jehova Nyasaye biro kelo kuomi gi kuom jogi kod od wuonu masira mane pok oneye nyaka ne Efraim pogre gi Juda.”
18 A wannan rana Ubangiji zai yi feɗuwa yă kira ƙudaje daga rafuffuka masu nisa na Masar da kuma ƙudan zuma daga ƙasar Assuriya.
E kindeno Jehova Nyasaye nochok lwangʼni kawuok e aore mag Misri kendo notug kich koa e piny Asuria.
19 Za su zo su mamaye kwazazzabai da kogwanni cikin duwatsu, a kan dukan ƙayayyuwa da dukan rammukan ruwa.
Giduto ginibi kendo ginidagi kuonde holo kod buche mag lwendni kendo e bungu mag kuthe kod sokni duto.
20 A wannan rana Ubangiji zai yi amfani da rezan da aka yi haya daga ƙetaren Kogi, sarkin Assuriya ke nan, yă aske kanku da gashin ƙafafunku, zai kuma aske gemunku.
E kindeno Ruoth Nyasaye nokonyre gi wembe mokwa tok Aora kocha ma en ruodh Asuria, mondo olielgo yie wiyeu, yie tiendeu kod yie tiku bende.
21 A ranar, mutum zai bar karsana ɗaya da awaki biyu da rai.
E kindeno ngʼato biro yudo konyruokne koa kuom nyaroya kod diek ariyo.
22 Kuma saboda yalwa madarar da suke bayarwa, zai kasance da madarar da zai sha. Dukan waɗanda suka rage a ƙasar za su sha madara da zuma.
To nikech chak mangʼeny manonyiedh kuomgi enonwangʼ mor dhiangʼ mochamo. Jogo duto manodongʼ e pinyno nocham mana mor dhiangʼ kod mor kich.
23 A wannan rana, a kowane wuri inda akwai kuringa dubu da kuɗinsu ya kai shekel dubu na azurfa, ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya ne kawai za su kasance a can.
E kindeno kuonde duto ma yande nitie mzabibu mangʼeny, maromo pesa mangʼeny nolokre pedo kod kuthe.
24 Mutane za su je can da baka da kibiyoyi, gama ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya ne za su rufe ƙasar.
Ji nodhi kuno gi atungʼ kod asere nikech pinyno duto nopongʼ gi pedo kod kuthe.
25 Game da dukan tuddai da dā ake nome da garemani kuwa, ba za ku ƙara je wurin ba saboda tsoron ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya; za su zama wuraren da ake kai shanu a sake su su yi ta yawo da kansu, tumaki kuma su yi ta gudu.
To kuom gode matindo ma yande ipuro gi kwer, to ok unudhie kendo nikech luoro mar pedo mogawore kod kuthe, to ginibed kuonde ma dhok gi rombe kwayoe.