< Ishaya 7 >

1 Sa’ad da Ahaz ɗan Yotam, ɗan Uzziya, yake sarkin Yahuda, Sarki Rezin na Aram da Feka ɗan Remaliya sarkin Isra’ila suka haura don su yaƙi Urushalima, amma ba su iya cinta da yaƙi ba.
Hina bagade A: iha: se (Youda: me egefe amola Asaia aowa) da Yuda soge ouligisia, ilia gegesu ba: i. Lisini (Silia hina bagade) amola Isala: ili hina bagade Biga (Lemalaia egefe) ela da Yelusalemega doagala: i. Be ela da amo fedele lamu hamedei ba: i.
2 Sai fa aka faɗa wa gidan Dawuda cewa, “Aram ya haɗa kansa da Efraim”; saboda haka zuciyar Ahaz da ta mutanensa suka firgita, sai ka ce itatuwa a kurmin da iska ta girgiza.
Yuda hina bagade da Silia dadi gagui da Isala: ili dadi gagui ilima gilisili, Isala: ili soge ganodini esala, amo sia: nababeba: le, A:iha: se amola ea fi dunu da bagade beda: iba: le, ilia da ifa iwila ganodini foga fofogobe agoane fofogoi.
3 Sai Ubangiji ya ce wa Ishaya, “Fita, kai da ɗanka Sheyar-Yashub, don ku sadu da Ahaz a ƙarshen wuriyar da take kawo ruwa daga Tafkin Tudu, a hanyar Filin Mai Wanki.
Hina Gode da Aisaiama amane sia: i, “Dia gofe Sia Yasabe (bai da “bagahame da buhagimu”) amo oule asili, hina bagade A: iha: sema sia: musa: masa. Alia da A: iha: se amo logo amoga abula hahamosu dunu hawa: hamonana, amola hano logo amo da hano gadodili wayabo amoga yogodaha, amo ea dibiga A: iha: se esalebe ba: mu.
4 Ka faɗa masa, ‘Ka yi hankali, ka natsu kada kuma ka ji tsoro ko ka damu, kada ka ji tsoron fushin sarki Rezin da na Aram da na ɗan Remaliya, ba wani abu mai hatsari ba ne, bai fi hayaƙin’yan ƙirare biyu da suke cin wuta ba.
Ema, e da ha: esalawane amola dogo denesini amola mae beda: iwane esaloma: ne sia: ma. Bai Silia hina bagade Lisini amola Isala: ili hina bagade Biga amola, ela ougi hou da hamedei liligi, amo da ifa aduna nasubu gala be noga: le hame nebe agoai gala.
5 Aram, Efraim da ɗan Remaliya sun ƙulla maƙarƙashiya, suna cewa,
Silia dunu amola Isala: ili dunu amolalia hina bagade da Yuda fi ilima doagala: musa: ilegei.
6 “Bari mu kai wa Yahuda hari; bari mu yayyage su mu rarraba su a tsakaninmu, mu naɗa Tabeyel sarki a kansu.”
Ilia da Yuda sogega golili sa: ili, Yuda fi ilima beda: ma: ne gegene, Yuda fi da A: iha: se yolesili, ilimagale gegemusa: sia: mu. Amalalu, ilia da Da: ibia: le egefe Yuda hina bagade hamomusa: dawa: lala.
7 Duk da haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “‘Ba zai faru ba, ba zai auku ba,
Be Na, Hina Gode, da ilia amo hou hamedafa hamomu, agoane sia: sa.
8 gama kan Aram shi ne Damaskus, kan Damaskus kuma kawai shi ne Rezin. Cikin shekaru sittin da biyar za a wargaje Efraim har ba za tă iya rayuwa ta zama al’umma ba.
Bai Silia fi ilia gasa da Dama: sagase (Silia soge ganodini moilai bisili bai bagade) fi ilia gasa hame baligisa. Amola Dama: sagase fi ilia gasa hou da hina bagade Lisini ea gasa hame baligisa. Amola Isala: ili dunu fi, amo da ode 65 gidigili, ilia da wadela: lesi dagoi ba: mu, amola fidafa agoane hamedafa ba: mu.
9 Kan Efraim shi ne Samariya, kan Samariya kuma kawai shi ne ɗan Remaliya. In ba ku tsaya da ƙarfi cikin bangaskiyarku ba, ba za ku dawwama ba.’”
Isala: ili dunu fi ilia gasa da Samelia (Isala: ili soge ganodini bisili moilai bai bagade) ea gasa hame baligisa. Amola Samelia ea gasa da hina bagade Biga ea gasa hame baligisa. “Dia dafawaneyale dawa: su hou da gebewane hame dialea, di da gebewane hame lelumu.”
10 Ubangiji ya kuma yi magana wa Ahaz ya ce,
Hina Gode da A: iha: sema sia: eno adole iasi, amane,
11 “Ka roƙi Ubangiji Allahnka yă ba ka alama, ko daga zurfafa masu zurfi ko kuwa daga can cikin sama.” (Sheol h7585)
“Dia Hina Gode da dima dawa: digima: ne olelesu ima: ne, Ema adole ba: ma. E da bogoi soge haguduga o muagado Hebene amoga dima dawa: digima: ne olelesu imunusa: dawa: (Sheol h7585)
12 Amma Ahaz ya ce, “Ba zan nema ba; ba zan gwada Ubangiji ba.”
Be A: iha: se da bu adole i, “Na da dawa: digima: ne olelesu hame edegemu. Na da Hina Godema hamedafa adoba: mu.”
13 Sa’an nan Ishaya ya ce, “To, ku saurara, ya ku gidan Dawuda! Abin kirki kuke yi ne da kuka ƙure haƙurin jama’a? Ko haƙurin Allah ne kuma kuke so ku ƙure?
Amalalu, Aisaia da ema amane sia: i, “Hina bagade Da: ibidi egaga fi dunu di! Nabima! Dia higa: i hou hamobeba: le, osobo bagade dunu da helei bagade naba. Be Godema higa: i hou hamomu da baligili noga: i hamedafa.
14 Saboda haka Ubangiji kansa zai ba ku alama. Ga shi budurwa za tă yi ciki, za tă haifi ɗa, za tă kuwa kira shi Immanuwel.
Defea! Dia adole ba: mu higa: iba: le, Hina Gode Hisu da dima dawadigima: ne olelesu imunu. A: fini, dunu hame dawa: digi afae da abula agui ba: mu. E da dunu mano lalelegele, ema Ima: niuele (Gode amola nini da gilisili esala) dio asulimu.
15 In ya yi girma har ya isa yanke shawara don kansa, madara da zuma ne abincinsa.
Amo mano da lalelegele amola fonobahadi asigilale, e da hou noga: i amola wadela: i hou afafamusa: dawa: mu. Amo esoga, dunu da bulamagau dodo maga: me amola agime hani nanebe ba: mu.
16 Amma kafin yaron yă isa yanke shawara yă ƙi abin da yake mummuna, yă zaɓi abin da yake nagari, ƙasashen sarakunan nan biyu da kuke tsoro za su zama kango.
Be amo eso mae doaga: le, hina bagade aduna amoma dia da beda: i, amo ilia soge da wadela: lesi dagoi ba: mu.
17 Ubangiji zai aukar maka da kwanakin wahala, kai da jama’arka, da dukan iyalin gidan sarauta, waɗanda suka fi muni tun lokacin da aka raba mulkin Efraim daga na Yahuda, zai kawo sarkin Assuriya.”
Hina Gode da di amola dia sosogo fi amola Yuda fi dunu huluane ilima se bagade imunu. Isala: ili fi da Yuda fi ilima afafaiba: le, bidi hamosu bagade ba: i. Be Hina Gode da dilima gegemusa: , Asilia hina bagade dilima oule misunuba: le, dia bidi hamosu ba: mu da musa: bidi ba: su amo bagadewane baligimu.
18 A wannan rana Ubangiji zai yi feɗuwa yă kira ƙudaje daga rafuffuka masu nisa na Masar da kuma ƙudan zuma daga ƙasar Assuriya.
Amo esoga, Hina Gode da Idibidi dunu soge sedaga Naile Hano banugumaga esala, ilia da gagoba: defele misa: ne, E da homu. Amola Asilia dunu ilia soge yolesili agime wa: i defele misa: ne, E da homu.
19 Za su zo su mamaye kwazazzabai da kogwanni cikin duwatsu, a kan dukan ƙayayyuwa da dukan rammukan ruwa.
Ilia da ga: nasi fago amola magufu gelabo amoga wa: le misunu. Ilia da aya: gaga: nomei ifa ludulu huluane amola gisi huluane amo dedebomu.
20 A wannan rana Ubangiji zai yi amfani da rezan da aka yi haya daga ƙetaren Kogi, sarkin Assuriya ke nan, yă aske kanku da gashin ƙafafunku, zai kuma aske gemunku.
Amo esoga, Hina Gode da dialuma hinabo dadamusu dunu hawa: hamomusa: misa: ne sia: mu. Amo da Asilia hina bagade, Iufala: idisi hano la: idi bega: esala. E da dia fi dunu ilia mayabo waga: mu amola ilia dialuma hinabo amola da: i hinabo waga: mu.
21 A ranar, mutum zai bar karsana ɗaya da awaki biyu da rai.
Amo esoga, ifabi ouligisu dunu da bulamagau afadafa amola goudi aduna fawane galebe ba: mu.
22 Kuma saboda yalwa madarar da suke bayarwa, zai kasance da madarar da zai sha. Dukan waɗanda suka rage a ƙasar za su sha madara da zuma.
Be amoga e da dodo maga: me bagade dibiba: le, e da sadiwane ba: mu. Dafawane! Dunu bagahame fawane da soge ganodini esalebe ba: mu. Be ilia da ha: i manu defele, dodo maga: me amola agime hano manu.
23 A wannan rana, a kowane wuri inda akwai kuringa dubu da kuɗinsu ya kai shekel dubu na azurfa, ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya ne kawai za su kasance a can.
Amo esoga, waini sagai noga: iwane, afae afae da waini efe 1000 agoane sagai amola ilia bidi lamu defei afae afae da silifa muni 1000 agoane, amo huluane da aya: gaga: nomei amola gagalobo amoga dedeboi dagoi ba: mu.
24 Mutane za su je can da baka da kibiyoyi, gama ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya ne za su rufe ƙasar.
Dunu ilia amo musa: sagai ganodini, oulali amola dadi gaguli benea masunu. Soge huluane da aya: gaga: nomei amola wadela: i gagalobo amoga nabai ba: mu.
25 Game da dukan tuddai da dā ake nome da garemani kuwa, ba za ku ƙara je wurin ba saboda tsoron ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya; za su zama wuraren da ake kai shanu a sake su su yi ta yawo da kansu, tumaki kuma su yi ta gudu.
Agolo huluane amoga musa: ha: i manu noga: iwane sagai dagoi. Be amo da aya: gaga: nomeiga dedeboi dagoiba: le, dunu da amoga masunu hamedei ba: mu. Amo sogega, bulamagau amola sibi fawane da gisi manu.”

< Ishaya 7 >