< Ishaya 66 >

1 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Sama kursiyina ce, duniya kuma matashin sawuna. Ina gidan da za ku gina mini? Ina wurin hutuna zai kasance?
خداوند می‌فرماید: «آسمان، تخت سلطنت من است، و زمین کرسی زیر پایم. آیا می‌توانید معبدی اینچنین برایم بسازید؟ آیا می‌توانید چنین مکانی برای آسودن برایم بنا کنید؟
2 Ba hannuna ba ne ya yi dukan waɗannan abubuwa, ta haka suka kasance?” In ji Ubangiji. “Wannan mutum ne nake jin daɗi, shi da yake mai ƙasƙanci da kuma zuciyar yin tuba, yana kuma rawar jiki ga maganata.
دست من تمام این هستی را آفریده است. من نزد کسی ساکن می‌شوم که فروتن و توبه‌کار است و از کلام من می‌ترسد.
3 Amma duk ya miƙa hadayar bijimi yana kama da wanda ya kashe mutum, kuma duk wanda ya miƙa ɗan rago, kamar wanda ya karye wuyan kare; duk wanda ya miƙa hadaya ta gari yana kama da wanda ya yi sadakar jinin alade, kuma duk wanda ya ƙone turaren tuni, kamar wanda yake bauta gunki ne. Sun zaɓi hanyoyinsu, rayukansu kuma suna jin daɗin abubuwan banƙyamarsu;
«اما من از آنان که به راههای خود می‌روند و گناهان خود را دوست می‌دارند، دور هستم و قربانیهایشان را قبول نمی‌کنم. این گونه افراد وقتی بر مذبح من گاوی قربانی می‌کنند، مانند آنست که انسانی را می‌کشند، و هنگامی که گوسفندی را ذبح می‌کنند، مانند آنست که سگی را قربانی می‌کنند. وقتی هدیه‌ای به من تقدیم می‌کنند مثل آنست که خون خوک را تقدیم می‌کنند، و وقتی بخور می‌سوزانند مانند آنست که بت را می‌پرستند.
4 saboda haka ni ma zan aukar musu da masifa mai zafi in kuma kawo musu abin da suke tsoro. Gama sa’ad da na yi kira, ba wanda ya amsa, sa’ad da na yi magana, ba wanda ya saurara, Sun aikata mugunta a idona suka kuma zaɓa abin da ba na jin daɗi.”
من نیز مصیبتهایی را که از آن وحشت دارند بر آنها عارض می‌کنم، زیرا وقتی آنان را خواندم جواب ندادند و هنگامی که با آنان صحبت کردم گوش ندادند، بلکه آنچه را که در نظر من ناپسند بود انجام دادند و آنچه را که نخواستم اختیار کردند.»
5 Ku ji maganar Ubangiji, ku da kuke rawar jiki ga maganarsa, “’Yan’uwanku da suke ƙinku, suna kuma ware ku saboda sunana, sun ce, ‘Bari a ɗaukaka Ubangiji, don mu ga farin cikinku!’ Duk da haka za su sha kunya.
ای کسانی که از خداوند می‌ترسید و او را اطاعت می‌کنید، به کلام او گوش دهید. او می‌فرماید: «برادرانتان از شما نفرت دارند و شما را از خود می‌رانند، زیرا به من ایمان دارید. آنها شما را مسخره کرده، می‌گویند:”خداوند بزرگ است و سرانجام شما را نجات خواهد داد و ما شادی شما را خواهیم دید!“اما خود ایشان به‌زودی رسوا و سرافکنده خواهند شد.
6 Ku ji wannan hayaniya daga birni, ku ji surutu daga haikali! Amon Ubangiji ne yana sāka wa abokan gābansa abin da ya dace da su.
«در شهر چه غوغایی است؟ این چه صدایی است که از خانهٔ خدا به گوش می‌رسد؟ این صدای خداوند است که از دشمنانش انتقام می‌گیرد.»
7 “Kafin naƙuda ya fara mata, ta haihu; kafin zafi ya zo mata, ta haifi ɗa.
خداوند می‌گوید: «چه کسی تا به حال چنین چیز عجیبی دیده یا شنیده است که قومی ناگهان در یک روز متولد شود؟ اما قوم اسرائیل در یک روز متولد خواهد شد؛ اورشلیم حتی قبل از اینکه درد زایمانش شروع شود، فرزندان خود را به دنیا خواهد آورد.
8 Wa ya taɓa jin irin wannan abu? Wa ya taɓa gani irin abubuwan nan? Za a iya ƙirƙiro ƙasa a rana ɗaya ko a haifi al’umma farat ɗaya? Duk da haka da zarar Sihiyona ta fara naƙuda sai ta haifi’ya’yanta.
9 Zan kai mace har haihuwa in kuma sa ta kāsa haihu?” In ji Ubangiji. “Zan rufe mahaihuwa sa’ad da lokacin haihuwa ya yi?” In ji Allahnku.
آیا فکر می‌کنید که من قوم خود را تا به مرحلهٔ تولد می‌رسانم، اما او را همان جا رها می‌کنم تا متولد نشود؟ نه، هرگز!»
10 “Ku yi farin ciki tare da Urushalima ku kuma yi murna saboda ita, dukanku waɗanda kuke ƙaunarta; ku yi farin ciki matuƙa tare da ita, dukanku waɗanda kuke makoki a kanta.
ای همهٔ کسانی که اورشلیم را دوست دارید و برایش سوگواری می‌کنید، اینک خوشحال باشید و با او به شادی بپردازید!
11 Gama za ku tsotsa ku kuma ƙoshi da nonon ta’aziyyarta; za ku sha sosai ku kuma ji daɗin yalwarta.”
مانند کودکی که از شیر مادر تغذیه می‌کند، شما نیز از وفور نعمت اورشلیم بهره‌مند خواهید شد و لذت خواهید برد.
12 Gama ga abin da Ubangiji ya faɗa, “Zan fadada salama gare ta kamar kogi, wadatar al’ummai kuma kamar rafi mai gudu; za ku tsotsa a kuma riƙe ku a hannunta ku kuma yi wasa a gwiwoyinta.
زیرا خداوند می‌گوید: «من صلح و سلامتی در اورشلیم پدید خواهم آورد و ثروت قومهای جهان را مانند رودخانه‌ای که آبش هرگز خشک نمی‌شود به آنجا سرازیر خواهم کرد. شما مانند کودکان شیرخوار، از اورشلیم تغذیه خواهید کرد و در آغوش او به خواب خواهید رفت و بر زانوانش نوازش خواهید شد.
13 Kamar yadda uwa takan ta’azantar da ɗanta haka zan ta’azantar da ku; za ku kuma ta’azantu a Urushalima.”
من مانند مادری که فرزندش را دلداری می‌دهد، شما را در اورشلیم تسلی خواهم داد.
14 Sa’ad da kuka ga wannan, zuciyarku za tă yi farin ciki za ku kuma haɓaka kamar ciyawa; za a sanar da hannun Ubangiji ga bayinsa, amma za a nuna wa maƙiyansa fushinsa.
هنگامی که این رویدادها را ببینید، دل شما شاد خواهد شد و قوت و نشاط سراسر وجودتان را فرا خواهد گرفت. آنگاه خواهید فهمید من که خداوند هستم خدمتگزاران خود را یاری می‌دهم، اما با دشمنان خود با غضب رفتار می‌کنم.»
15 Ga shi, Ubangiji yana zuwa da wuta, kuma kekunan yaƙinsa suna kama da guguwa; zai sauko da fushinsa da zafi, tsawatawarsa kuma da harsunan wuta.
اینک خداوند با آتش و با ارابه‌های تندرو می‌آید تا کسانی را که مورد غضب او هستند به سختی مجازات کند.
16 Gama da wuta da kuma takobi Ubangiji zai yi hukunci a kan dukan mutane, kuma yawanci za su kasance waɗanda Ubangiji zai kashe.
او با آتش و شمشیر خود تمام مردم گناهکار جهان را مجازات خواهد کرد و عدهٔ زیادی را خواهد کشت.
17 “Waɗanda suka tsarkake suka kuma tsabtacce kansu don su je lambu, suna bin wannan da yake tsakiya waɗannan da suke cin naman aladu da ɓeraye da waɗansu abubuwan banƙyama, za su sadu da ƙarshensu tare,” in ji Ubangiji.
خداوند می‌گوید: «کسانی که در باغهای خود، در پشت درختان بت می‌پرستند و گوشت خوک و موش و خوراکهای حرام دیگر می‌خورند، هلاک خواهند شد.
18 “Ni kuwa, saboda ayyukansu da kuma tunaninsu, ina dab da zuwa in tattara dukan al’ummai da harsuna, za su kuma zo su ga ɗaukakata.
من از کارها و فکرهای آنان آگاهی کامل دارم. من می‌آیم تا همهٔ قومها و نژادهای جهان را جمع کنم و ایشان را به اورشلیم بیاورم تا جلال مرا ببینند.
19 “Zan kafa alama a cikinsu, zan kuma aika waɗansu da suka tsira zuwa al’ummai, zuwa Tarshish, zuwa Libiya da Lidiya (sanannun’yan aika), zuwa Tubal da kuma Girka, da kuma zuwa manisantan tsibirai da ba su taɓa jin labarin sunana ba ko su ga ɗaukakata. Za su yi shelar ɗaukakata a cikin al’ummai.
در آنجا معجزه‌ای بر ضد آنان نشان خواهم داد و آنان را مجازات خواهم کرد. اما از بین ایشان عده‌ای را حفظ خواهم کرد و آنان را به سرزمینهای دور دست که هنوز نام مرا نشنیده‌اند و به قدرت و عظمت من پی نبرده‌اند خواهم فرستاد، یعنی به ترشیش، لیبی، لیدیه (که تیراندازان ماهر دارد)، توبال و یونان. آری، ایشان را به این سرزمینها خواهم فرستاد تا عظمت مرا به مردم آنجا اعلام کنند.
20 Za su kuma dawo da dukan’yan’uwanku, daga dukan al’ummai, zuwa dutsena mai tsarki a Urushalima kamar hadaya ga Ubangiji, a kan dawakai, a kekunan yaƙi da wagonu, da kuma a kan alfadarai da kuma raƙuma,” in ji Ubangiji. “Za su kawo su, kamar yadda Isra’ilawa suke kawo hadayun hatsi, zuwa haikalin Ubangiji a cikin tsabtatattun kore.
سپس ایشان هموطنان شما را از آن سرزمینها جمع خواهند کرد و آنان را بر اسبها، ارابه‌ها، تختهای روان، قاطرها و شترها سوار کرده، به کوه مقدّس من در اورشلیم خواهند آورد و به عنوان هدیه به من تقدیم خواهند کرد، همان‌گونه که بنی‌اسرائیل هدایای خود را در ظروف پاک به خانهٔ من می‌آوردند و به من تقدیم می‌کردند.
21 Zan kuwa zaɓa waɗansunsu kuma su zama firistoci da Lawiyawa,” in ji Ubangiji.
و من برخی از ایشان را کاهن و لاوی خود خواهم ساخت.
22 “Kamar yadda sabuwar duniya da sabuwar sama za su tabbata a gabana,” in ji Ubangiji, “haka sunanku da zuriyarku za su tabbata.
«همان‌گونه که آسمانها و زمین جدیدی که من می‌سازم در حضور من پایدار می‌ماند. همچنان نسل شما و نام شما نیز پایدار خواهند ماند.
23 Daga wannan sabon wata zuwa wancan, kuma daga wannan Asabbaci zuwa wancan, dukan mutane za su zo su rusuna a gabana,” in ji Ubangiji.
همهٔ مردم ماه به ماه و هفته به هفته به اورشلیم خواهند آمد تا مرا پرستش کنند.
24 “Za su kuma fita su ga gawawwakin mutanen da suka yi mini tayarwa; tsutsotsin da suke cinsu ba za su taɓa mutuwa ba, balle wutar da take ƙona su ta mutu, za su kuma zama abin ƙyama ga dukan mutane.”
هنگامی که آنان اورشلیم را ترک می‌کنند، جنازهٔ کسانی را که بر ضد من برخاسته بودند، ملاحظه خواهند کرد. کرمی که بدنهای آنها را می‌خورد هرگز نخواهد مرد و آتشی که ایشان را می‌سوزاند هرگز خاموش نخواهد شد. همهٔ مردم با نفرت به آنان نگاه خواهند کرد.»

< Ishaya 66 >