< Ishaya 66 >

1 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Sama kursiyina ce, duniya kuma matashin sawuna. Ina gidan da za ku gina mini? Ina wurin hutuna zai kasance?
LEUM GOD El fahk, “Kusrao pa tron luk, ac faclu ma loangeyen niuk. Na lohm fuka kowos ac ku in musai nu sik, ac kain in acn fuka kowos ac oru nga in muta we?
2 Ba hannuna ba ne ya yi dukan waɗannan abubuwa, ta haka suka kasance?” In ji Ubangiji. “Wannan mutum ne nake jin daɗi, shi da yake mai ƙasƙanci da kuma zuciyar yin tuba, yana kuma rawar jiki ga maganata.
Nga na pa orala faclu ac yen engyeng uh nufon! Nga insewowo selos su inse pusisel ac su auliyak, elos su sangeng sik ac akosyu.
3 Amma duk ya miƙa hadayar bijimi yana kama da wanda ya kashe mutum, kuma duk wanda ya miƙa ɗan rago, kamar wanda ya karye wuyan kare; duk wanda ya miƙa hadaya ta gari yana kama da wanda ya yi sadakar jinin alade, kuma duk wanda ya ƙone turaren tuni, kamar wanda yake bauta gunki ne. Sun zaɓi hanyoyinsu, rayukansu kuma suna jin daɗin abubuwan banƙyamarsu;
“Tusruktu mwet uh sulela in oru na lungse lalos sifacna. El su uniya soko cow mukul el oana mwet se su uniya sie mwet. El su kisakin soko sheep fusr el oana mwet se su koteya inkwawen soko kosro ngalngul. El su use sie mwe kisa wheat el oana mwet se su use srahn pig. El su orek mwe kisa keng el oana mwet se su pre nu ke sie ma sruloala. Elos insewowo in oru lumah na srungayuk ke alu uh.
4 saboda haka ni ma zan aukar musu da masifa mai zafi in kuma kawo musu abin da suke tsoro. Gama sa’ad da na yi kira, ba wanda ya amsa, sa’ad da na yi magana, ba wanda ya saurara, Sun aikata mugunta a idona suka kuma zaɓa abin da ba na jin daɗi.”
Ke ma inge nga fah sulela pac in use mwe ongoiya lulap nu faclos — ma na elos arulana sangeng kac uh — mweyen ke nga pang nu selos elos tia topuk, ac ke nga kaskas elos tia lohng. Elos sulela in seakosyu ac in oru ma koluk.”
5 Ku ji maganar Ubangiji, ku da kuke rawar jiki ga maganarsa, “’Yan’uwanku da suke ƙinku, suna kuma ware ku saboda sunana, sun ce, ‘Bari a ɗaukaka Ubangiji, don mu ga farin cikinku!’ Duk da haka za su sha kunya.
Porongo ma LEUM GOD El fahk inge, kowos su sangeng sel ac aksol: “Ke sripen kowos inse pwaye nu sik, oru kutu sin mwet lowos sifacna elos srungakowos ac tiana lohwot nu suwos. Elos aksruksrukye kowos ac fahk, ‘Lela LEUM GOD Elan akkalemye ku lal ac molikowosla, tuh kut in liye ke kowos ac enganak.’ Tusruktu elos sifacna ac fah mwekinla!
6 Ku ji wannan hayaniya daga birni, ku ji surutu daga haikali! Amon Ubangiji ne yana sāka wa abokan gābansa abin da ya dace da su.
Kowos in porongo! Pusra lulap se kaskas in siti uh. Pusra se ma tuku liki Tempul uh pa pusren kaiyuk lun LEUM GOD nu sin mwet lokoalok lal!
7 “Kafin naƙuda ya fara mata, ta haihu; kafin zafi ya zo mata, ta haifi ɗa.
“Siti mutal sik el oana sie mutan su sa na oswela sie tulik meet liki na ngal in isus lal.
8 Wa ya taɓa jin irin wannan abu? Wa ya taɓa gani irin abubuwan nan? Za a iya ƙirƙiro ƙasa a rana ɗaya ko a haifi al’umma farat ɗaya? Duk da haka da zarar Sihiyona ta fara naƙuda sai ta haifi’ya’yanta.
Ya nu oasr mwet liye ku lohng lumah ouinge? Ya oasr mutunfacl nu isusla ke len se na? Zion fah tia enenu in keok paht meet liki mutunfacl sacn isusla.
9 Zan kai mace har haihuwa in kuma sa ta kāsa haihu?” In ji Ubangiji. “Zan rufe mahaihuwa sa’ad da lokacin haihuwa ya yi?” In ji Allahnku.
Nimet nunku mu nga fah use mwet luk in sun pacl in isusla, a tia lela elos in isusla.” LEUM GOD pa fahk ma inge.
10 “Ku yi farin ciki tare da Urushalima ku kuma yi murna saboda ita, dukanku waɗanda kuke ƙaunarta; ku yi farin ciki matuƙa tare da ita, dukanku waɗanda kuke makoki a kanta.
Kowos in wi Jerusalem enganak; Kowos nukewa su lungse siti se inge, enganak kacl! Kowos nukewa su asor kacl meet Kowos in welul engan.
11 Gama za ku tsotsa ku kuma ƙoshi da nonon ta’aziyyarta; za ku sha sosai ku kuma ji daɗin yalwarta.”
Kowos ac fah engankin mwe insewowo lal, Oana sie tulik su titi ke nina kial.
12 Gama ga abin da Ubangiji ya faɗa, “Zan fadada salama gare ta kamar kogi, wadatar al’ummai kuma kamar rafi mai gudu; za ku tsotsa a kuma riƙe ku a hannunta ku kuma yi wasa a gwiwoyinta.
LEUM GOD El fahk, “Nga fah sot nu suwos misla ac insewowo kawil. Mwe kasrup lun mutunfacl puspis fah asrwot oana soko infacl ma tia ku in mihnla. Kowos ac fah oana sie tulik fusr ma katitiiyuk sin nina kial, kafisyukyak inpaol, ac oakoakiyuk ke lungse.
13 Kamar yadda uwa takan ta’azantar da ɗanta haka zan ta’azantar da ku; za ku kuma ta’azantu a Urushalima.”
Nga fah akwoye kowos in Jerusalem oana sie nina akwoye tulik natul.
14 Sa’ad da kuka ga wannan, zuciyarku za tă yi farin ciki za ku kuma haɓaka kamar ciyawa; za a sanar da hannun Ubangiji ga bayinsa, amma za a nuna wa maƙiyansa fushinsa.
Pacl se kowos liye ma inge, kowos ac fah engan, na ac fah oru kowos in fokoko ac ku in mano. Ouinge kowos fah etu lah, nga, LEUM GOD, kasrelos su akosyu, ac nga akkalemye kasrkusrak luk lain mwet lokoalok luk.”
15 Ga shi, Ubangiji yana zuwa da wuta, kuma kekunan yaƙinsa suna kama da guguwa; zai sauko da fushinsa da zafi, tsawatawarsa kuma da harsunan wuta.
LEUM GOD El ac tuku wi e. El ac kasrusr fin sie paka in kalyaelos su El kasrkusrak se.
16 Gama da wuta da kuma takobi Ubangiji zai yi hukunci a kan dukan mutane, kuma yawanci za su kasance waɗanda Ubangiji zai kashe.
El ac fah orekmakin cutlass ac e in kai mwet nukewa fin fahlu su oasr mwata — ac mwet puspis ac fah anwuki.
17 “Waɗanda suka tsarkake suka kuma tsabtacce kansu don su je lambu, suna bin wannan da yake tsakiya waɗannan da suke cin naman aladu da ɓeraye da waɗansu abubuwan banƙyama, za su sadu da ƙarshensu tare,” in ji Ubangiji.
LEUM GOD El fahk, “Pacl in safla uh apkuranme nu selos su aknasnasyalos nu ke alu pegan, su takla fahsr nu ke ima aol lalos, ac su mongo ikwen pig ac kisrik in pot ac mwe mongo saya ma srungayuk.
18 “Ni kuwa, saboda ayyukansu da kuma tunaninsu, ina dab da zuwa in tattara dukan al’ummai da harsuna, za su kuma zo su ga ɗaukakata.
Nga etu nunak lalos ac orekma lalos. Nga ac tuku in eisani mwet in mutunfacl nukewa. Ke elos ac fahsreni, elos fah liye ma nga oru ke po ku luk,
19 “Zan kafa alama a cikinsu, zan kuma aika waɗansu da suka tsira zuwa al’ummai, zuwa Tarshish, zuwa Libiya da Lidiya (sanannun’yan aika), zuwa Tubal da kuma Girka, da kuma zuwa manisantan tsibirai da ba su taɓa jin labarin sunana ba ko su ga ɗaukakata. Za su yi shelar ɗaukakata a cikin al’ummai.
ac elos ac fah etu lah nga pa kalyaelos. “Tusruktu nga fah filiya kutu selos, ac supwalosla nu ke mutunfacl, ac nu yen loessula, ma soenna lohng pweng keik ku liye wolana luk ac kulana luk: nu Tarshish, nu Pul ac Lud, wi mwet pisr oalel lalos, ac nu Tubal ac Javan. Inmasrlon mutunfacl puspis inge, elos fah sulkakin fulatlana luk.
20 Za su kuma dawo da dukan’yan’uwanku, daga dukan al’ummai, zuwa dutsena mai tsarki a Urushalima kamar hadaya ga Ubangiji, a kan dawakai, a kekunan yaƙi da wagonu, da kuma a kan alfadarai da kuma raƙuma,” in ji Ubangiji. “Za su kawo su, kamar yadda Isra’ilawa suke kawo hadayun hatsi, zuwa haikalin Ubangiji a cikin tsabtatattun kore.
Elos ac fah folokonma mwet wiowos nukewa liki mutunfacl puspis, oana sie mwe lung nu sik. Elos ac usalosme nu ke eol mutal sik in acn Jerusalem — fin horse, miul, ac camel, ac in chariot ac wagon — oana ke mwet Israel elos use mwe kisa wheat ke ahlu aknasnasyeyukla in orekmakinyuk in Tempul.
21 Zan kuwa zaɓa waɗansunsu kuma su zama firistoci da Lawiyawa,” in ji Ubangiji.
Nga fah eis kutu selos in oru orekma lun mwet tol ac mwet Levi.
22 “Kamar yadda sabuwar duniya da sabuwar sama za su tabbata a gabana,” in ji Ubangiji, “haka sunanku da zuriyarku za su tabbata.
“Oana ke faclu sasu ac kusrao sasu fah oan nwe tok ke ku luk, ouinge fwilin tulik nutuwos ac inewos ac fah oan nwe tok.”
23 Daga wannan sabon wata zuwa wancan, kuma daga wannan Asabbaci zuwa wancan, dukan mutane za su zo su rusuna a gabana,” in ji Ubangiji.
LEUM GOD El fahk, “Ke Kufwen Malem Sasu nukewa ac Sabbath nukewa, mwet in mutunfacl nukewa fah tuku ac alu nu sik inge in Jerusalem.
24 “Za su kuma fita su ga gawawwakin mutanen da suka yi mini tayarwa; tsutsotsin da suke cinsu ba za su taɓa mutuwa ba, balle wutar da take ƙona su ta mutu, za su kuma zama abin ƙyama ga dukan mutane.”
Ke elos mukuiyak in som, elos ac liye mano misa lun mwet su tuh lainyu. Wet ma kang manolos fah tiana misa, ac e se ma esukulos fah tiana kunla. Mwet nukewa ac fah arulana srunga liye mano misa inge.”

< Ishaya 66 >