< Ishaya 65 >

1 “Na bayyana kaina ga waɗanda ba su tambaye ni ba; ina samuwa ga waɗanda ba su neme ni ba. Ga al’ummar da ba tă kira bisa sunana ba, Na ce, ‘Ga ni, ga ni.’
Es topu meklēts no tiem, kas pēc Manis nevaicāja, Es topu atrasts no tiem, kas Mani nemeklēja. Es esmu sacījis uz tautu, kas Manu vārdu nepiesauca: redzi, še Es esmu, redzi, še Es esmu.
2 Dukan yini ina miƙa hannuwana ga mutane masu tayarwa, waɗanda suna tafiya a hanyoyin da ba su da kyau, suna bin tunaninsu,
Es izplešu Savas rokas cauru dienu uz pārgalvīgiem ļaudīm, kas uz nelaba ceļa staigā pēc savām pašu domām,
3 mutanen da suna cin gaba da tsokanata a fuskata, suna miƙa hadayu a gonaki suna ƙone turare a bagadan tubali;
Uz ļaudīm, kas vienmēr Mani kaitina, kas Manā priekšā upurē dārzos un kvēpina uz ķieģeļiem,
4 suna zama a kaburbura su kwana suna yin asirtattun ayyuka; suna cin naman aladu, tukwanensu kuma sun cika da nama marar tsabta;
Kas sēž pie kapenēm un kapu alās paliek pa naktīm un ēd cūku gaļu, un negantas sulas ir viņu traukos.
5 suna cewa, ‘Ku tsaya a can; kada ku yi kusa da ni, gama na fi ku tsarki!’ Irin mutanen nan hayaƙi ne a hancina, wuta kuma da take cin gaba da ci dukan yini.
Kas saka: paliec, nenāc man klāt, jo es esmu svēts priekš tevis. Šie būs par dūmiem Manā dusmībā, par uguni, kas deg cauru dienu.
6 “Ga shi, yana nan a rubuce a gabana cewa ba zan ƙyale ba, zan yi cikakken ramuwa; zan yi ramuwa a cinyoyinsu
Redzi, tas ir Manā priekšā rakstīts: Es necietīšu klusu, bet Es atmaksāšu, un pat viņu azotē Es atmaksāšu
7 saboda zunubanku da kuma zunuban kakanninku,” in ji Ubangiji. “Gama sun ƙone turare a kan duwatsu suka kuma ƙazantar da ni a kan tuddai, zan yi musu awo in zuba a cinyoyinsu cikakken ramuwa saboda ayyukansu na dā.”
Jūsu noziegumus un jūsu tēvu noziegumus kopā, saka Tas Kungs, ka ir kvēpinājuši uz kalniem un Mani zaimojuši uz pakalniem; tāpēc viņu algu Es papriekš atmaksāšu viņu azotē.
8 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Kamar sa’ad da ruwan’ya’yan itace yana samuwa a cikin tarin’ya’yan inabi mutane kuma su ce, ‘Kada a lalace shi, har yanzu akwai abu mai kyau a ciki,’ haka nan zan yi a madadin bayina; ba zan hallaka su duka ba.
Tā saka Tas Kungs: tā kā kad vīnu atrod ķekarā un saka: nemaitā to, jo svētība tur iekšā, tāpat Es darīšu Savu kalpu dēļ, ka Es tos visus nenomaitāju.
9 Zan fitar da zuriyar Yaƙub, daga Yahuda kuma waɗanda za su mallaki duwatsuna; zaɓaɓɓun mutanena za su gāje su, a can kuma bayina za su zauna.
Bet Es no Jēkaba radīšu dzimumu un no Jūda, kas manto Manus kalnus, un Mani izredzētie to iemantos, un Mani kalpi tur dzīvos.
10 Sharon zai zama wurin kiwo don shanu, Kwarin Akor kuma wurin hutun garkuna, domin mutanena da suke nemana.
Un Šarons taps par avju ganībām, un Ahora ieleja par lopu laidaru priekš Maniem ļaudīm, kas Mani meklējuši.
11 “Amma game da ku waɗanda kuka yashe Ubangiji kuka manta da dutsena mai tsarki kuwa, ku da kuka shimfiɗa tebur don sa’a kuka kuma cika darunan ruwan inabin da aka dama don Ƙaddara,
Bet jūs, kas no Tā Kunga atkāpušies, kas Manu svēto kalnu aizmirstat un galdu sataisiet tam Gad (Liktenim) un dzeramus upurus ielejat tai Meni (Laimei), -
12 zan ƙaddara ku ga kaifin takobi, dukanku kuma za ku sunkuya wa mai yanka; gama na yi kira amma ba ku amsa ba, na yi magana amma ba ku saurara ba. Kuka aikata mugunta a gabana kuka kuma zaɓi abin da ba na jin daɗi.”
Es jūs arī nolikšu zobenam, ka jums visiem būs locīties pie kaušanas, tāpēc ka Es esmu aicinājis, bet jūs neesat atbildējuši, Es esmu runājis, un jūs neesat klausījuši, bet darījuši, kas ļauns bija Manās acīs, un izraudzījušies, kas Man nepatika.
13 Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “Bayin za su ci, amma ku za ku ji yunwa; bayina za su sha, amma ku za ku ji ƙishi; bayina za su yi farin ciki amma ku za ku sha kunya.
Tādēļ Tas Kungs Dievs tā saka: redzi, Mani kalpi ēdīs, bet jūs būsiet izsalkuši; redzi, Mani kalpi dzers, bet jūs iztvīksiet; redzi, Mani kalpi priecāsies, bet jūs tapsiet kaunā;
14 Bayina za su rera da farin cikin zukatansu, amma ku za ku yi kuka daga wahalar zuciya ku kuma yi kururuwa da karayar zuci.
Redzi, Mani kalpi gavilēs sirds priekā, bet jūs brēksiet sirdēstos un kauksiet satriektā garā.
15 Za ku bar sunanku ga zaɓaɓɓuna yă zama abin la’antarwa; Ubangiji Mai Iko Duka zai kashe ku, amma ga bayina zai ba su wani suna.
Un jūs atstāsiet savu vārdu Maniem izredzētiem par lāstu vārdu, un Tas Kungs Dievs tevi nokaus, bet Savus kalpus Viņš nosauks ar citu vārdu;
16 Duk wanda zai roƙi albarka a cikin ƙasar zai yi haka da gaskiyar Allah; wanda zai yi rantsuwa a cikin ƙasar zai rantse da gaskiyar Allah. Gama za a manta da wahalolin baya a kuma ɓoye su daga idanuna.
Un kas virs zemes svētīsies, tas svētīsies pie tā patiesā Dieva, un kas virs zemes zvērēs, tas zvērēs pie tā patiesā Dieva; jo tās pirmās bēdas būs aizmirstas un priekš Manām acīm apslēptas.
17 “Ga shi, na halicci sabuwar sama da kuma sabuwar duniya. Abubuwa na dā za a manta da su, ba kuwa za a ƙara tuna da su ba.
Jo redzi, Es radu jaunas debesis un jaunu zemi, un tās pirmās lietas vairs nepieminēs, un tās vairs nenāks prātā.
18 Amma ku yi murna ku kuma yi farin ciki har abada a abin da na halitta, gama zan halicci Urushalima ta zama abin murna mutanenta kuwa abin farin ciki.
Bet priecājaties un līksmojaties mūžīgi mūžam par to, ko Es radu. Jo redzi, Es radīšu Jeruzālemi par prieku un viņas ļaudis par līksmību.
19 Zan yi farin ciki a kan Urushalima in kuma yi murna saboda mutanena; a can ba za a ƙara jin karar makoki da na kuka ba.
Un Es priecāšos par Jeruzālemi un līksmošos par Saviem ļaudīm, un tur vairs netaps dzirdēta ne raudāšanas balss, ne kaukšanas balss.
20 “A cikinta ba za a ƙara jin jariri ya rayu na’yan kwanaki kawai ba, ko kuwa wani tsohon da bai cika kwanakinsa ba; duk wanda ya mutu yana da shekaru ɗari za a ce ya mutu a kurciya ne kawai; duk wanda bai kai ɗari ba za a ɗauka la’antacce ne.
Tur nebūs vairs bērniņi, kas ilgi nedzīvos, nedz veci, kas savas dienas nepiepilda; bet jauneklis mirs simts gadus vecs būdams, un bezdievīgais taps nolādēts simts gadus vecs būdams.
21 Za su gina gidaje su kuma zauna a cikinsu; za su yi shuki a gonakin inabi su kuma ci’ya’yansu.
Un tie uztaisīs namus un dzīvos iekš tiem, tie dēstīs vīna dārzus un ēdīs viņu augļus.
22 Ba za su ƙara gina gidaje waɗansu kuma su zauna a cikinsu ba, ko su yi shuki waɗansu kuma su ci ba. Gama kamar yadda kwanakin itace suke, haka kwanakin mutanena za su kasance; zaɓaɓɓuna za su daɗe suna jin daɗin ayyukan hannuwansu.
Tie neuztaisīs, lai cits tur dzīvo, un nedēstīs, lai cits to ēd; jo Manu ļaužu mūžs būs ka koku mūžs un Mani izredzētie baudīs savu roku darbu.
23 Ba za su yi wahala a banza ba ko su haifi’ya’yan da aka ƙaddara da rashin sa’a; gama za su zama mutanen da Ubangiji ya yi wa albarka, su da zuriyarsu tare da su.
Tie nestrādās velti, nedz dzemdēs bērnus briesmīgam galam. Jo tie ir Tā Kunga svētīto dzimums un viņu bērnu bērni līdz ar tiem.
24 Kafin su yi kira zan amsa; yayinda suke cikin magana zan ji.
Un notiks, pirms tie sauc, tad Es atbildēšu, kad tie vēl runā, tad Es klausīšu.
25 Kyarketai da’yan raguna za su ci abinci tare, zaki kuma zai ci buɗu kamar yadda shanu suke yi, amma ƙura ce za tă zama abincin maciji. Ba za su ƙara cuci ko su yi ɓarna a kan dukan dutsena mai tsarki ba,” in ji Ubangiji.
Vilki un jēri ies kopā ganos un lauva ēdīs salmus kā vērsis, un pīšļi būs čūskas barība; tie nedarīs ļauna un nedarīs posta visā Manā svētā kalnā, saka Tas Kungs.

< Ishaya 65 >