< Ishaya 63 >

1 Wane ne wannan mai zuwa daga Edom, daga Bozra, saye da jajjayen rigunarsa? Wane ne wannan, sanye cikin daraja, tafe cikin girmar ƙarfinsa? “Ni ne, mai magana cikin adalci, mai ikon ceto.”
Kas tas ir, kas nāk no Edoma, sarkanām drēbēm no Bocras, grezns Savā apģērbā, lepns Savā lielā spēkā? Es, kas runāju taisnību, un varens esmu atpestīt.
2 Me ya sa rigunanka suka yi ja, sai ka ce na wanda yake tattaka’ya’yan inabi?
Kāpēc tad tavs apģērbs tik sarkans un tavas drēbes kā vīna spaida minējam?
3 “Na tattake’ya’yan inabi ni kaɗai; cikin al’ummai kuma babu wani tare da ni. Na tattake su cikin fushina Na matse su cikin hasalata; jininsu ya fantsamar wa rigunana, na kuma ɓata dukan tufafina.
Es to spaidu esmu minis viens pats, un neviens no tautām nebija ar Mani. Un Es tos esmu minis Savā dusmībā un saminis Savā bardzībā. Tad viņu sula apslacināja Manas drēbes, un viss Mans apģērbs tapa aptraipīts.
4 Gama ranar ɗaukan fansa tana a cikin zuciyata, kuma shekarar fansata ta zo.
Jo atriebšanas diena ir Manā sirdī, un Mans pestīšanas gads ir atnācis.
5 Na duba, amma babu wanda zai taimaka, na yi mamaki cewa ba wanda ya goyi baya; saboda haka hannuna ya yi mini ceto, fushina kuma ya rayar da ni.
Jo Es skatījos, un palīga nebija, un Es brīnījos, bet atspaida nebija; tāpēc Man palīdzēja Mans elkonis, un Mana bardzība Man bija par atspaidu.
6 Na tattake al’ummai cikin fushina; cikin hasalata kuma na sa sun bugu na kuma zub da jininsu a ƙasa.”
Un Es saminu tautas Savā dusmībā un tās piedzirdināju Savā bardzībā un nometu zemē viņu spēku.
7 Zan ba da labarin alherin Ubangiji, ayyukan da suka sa a yabe shi, bisa ga dukan abubuwan da Ubangiji ya yi mana, I, ayyuka masu kyan da ya yi domin gidan Isra’ila, bisa ga jinƙansa da yawan alheransa.
Es pieminēšu Tā Kunga žēlastību, Tā Kunga teicamo slavu par visu, ko Tas Kungs mums parādījis, un par to lielo labumu pie Israēla nama, ko Viņš tiem darījis pēc Savas bagātās žēlastības un pēc Savas lielās apžēlošanas.
8 Ya ce, “Babu shakka su mutanena ne,’ya’ya maza waɗanda ba za su ruɗe ni ba”; ta haka ya zama Mai Cetonsu.
Jo Viņš sacīja: tie tomēr ir Mani ļaudis, bērni, kas nevils; un Viņš tiem palika par Pestītāju.
9 Cikin dukan damuwarsu shi ma ya damu, mala’ikan da yake gabansa ya cece su. Cikin ƙauna da jinƙai ya fanshe su; ya kuma ɗaga su ya riƙe su dukan kwanakin dā
Visās viņu bēdās Viņš par tiem bēdājās, un Viņa vaiga eņģelis tos izglāba. Caur Savu mīlestību un caur Savu žēlastību Viņš tos atpestīja un uzņēma un tos nesa no veciem laikiem allažiņ.
10 Duk da haka suka yi tawaye suka ɓata wa Ruhu Mai Tsarki rai. Saboda haka ya juya ya kuma zama abokin gābansu shi kansa kuma ya yaƙe su.
Bet tie turējās pretī un apkaitināja Viņa Svēto Garu, tāpēc Viņš tiem pārvērtās par ienaidnieku, Viņš pats karoja pret tiem.
11 Sa’an nan mutanensa suka tuna kwanakin dā, kwanakin Musa da mutanensa, ina yake shi wanda ya fitar da su ta teku, da makiyayan garkensa? Ina shi yake wanda ya sa Ruhunsa Mai Tsarki a cikinsu,
Tad Viņa tauta pieminēja vecos Mozus laikus: Kur ir, kas tos no jūras izveda ar Sava ganāmā pulka ganu? Kur ir, kas viņu sirdīs deva Savu Svēto Garu?
12 wanda ya aika hannu ɗaukakarsa mai iko ya kasance a hannun dama na Musa, wanda ya raba ruwaye a gabansu, don yă sami wa kansa madawwamin suna,
Kas Mozu pie labās rokas pavadīja ar Savas godības elkoni, kas ūdeņus pāršķēla viņu priekšā un Sev darīja mūžīgu vārdu?
13 wanda ya bishe su cikin zurfafa? Kamar doki a fili, ba su yi tuntuɓe ba;
Kas tos vadīja caur dziļumiem, kā zirgu pa klajumu, un tie neklupa?
14 kamar shanun da suke gangarawa zuwa kwari, haka Ruhun Ubangiji ya ba su hutu. Ga yadda ka bishe mutanenka don ka ba wa kanka suna mai ɗaukaka.
Tā kā ganāms pulks nokāpj ielejā, tā Tā Kunga Gars tos vadījis pie dusas. Tā Tu Savus ļaudis esi vadījis, ka Tu Sev darītu slavenu vārdu.
15 Ka duba daga sama ka gani daga kursiyinka da yake bisa, mai tsarki da kuma mai ɗaukaka. Ina kishinka da kuma ikonka? Ka janye juyayi da kuma tausayin da kake yi mana daga gare mu.
Raugies no debesīm un skaties zemē no tās vietas, kur Tava svētā godība mājo. Kur ir Tava karstā mīlestība un Tava vara, Tava lielā sirds iežēlošanās un Tava žēlastība? Tās turas cieti pret mani.
16 Amma kai Ubanmu ne, ko Ibrahim bai san mu ba Isra’ila kuma bai yarda da mu ba; kai, ya Ubangiji, kai ne Ubanmu, Mai Fansarmu tun fil azal ne sunanka.
Tu tomēr esi mūsu Tēvs, jo Ābrahāms mūs nezin un Israēls mūs nepazīst. Tu, Kungs, esi mūsu Tēvs, mūsu Pestītājs, no veciem laikiem tas ir Tavs vārds.
17 Don me, ya Ubangiji, ka sa muna barin hanyoyinka muka kuma taurare zukatanmu don kada mu girmama ka? Ka komo domin darajar bayinka, kabilan da suke abin gādonka.
Kungs, kāpēc Tu mums lieci maldīties no Taviem ceļiem, kāpēc Tu mūsu sirdi apcietini, ka Tevi nebīstamies? Griezies atpakaļ Savu kalpu dēļ, to cilšu labad, kas Tava mantība.
18 Gama a ɗan lokaci mutanenka suka mallaki wurinka mai tsarki, amma yanzu abokan gābanmu sun tattake wurinka mai tsarki.
Uz īsu laiku Tava svētā tauta bija mantojusi, - mūsu pretinieki samina Tavu svēto vietu.
19 Mu naka tun fil azal; ba ka taɓa yin mulki a kansu ba, ba a taɓa kira su da sunanka ba.
Mēs esam palikuši tā kā tādi, par kuriem Tu ne mūžam neesi valdījis, un kas nav nosaukti pēc Tava vārda.

< Ishaya 63 >