< Ishaya 63 >
1 Wane ne wannan mai zuwa daga Edom, daga Bozra, saye da jajjayen rigunarsa? Wane ne wannan, sanye cikin daraja, tafe cikin girmar ƙarfinsa? “Ni ne, mai magana cikin adalci, mai ikon ceto.”
“Dunu amo da Bosela moilai bai bagade Idome soge ganodini manebe da nowa dunula: ? Dunu amo da maga: me abula amoga gasisa: lili, gasawane mogodigili manebe da nowa dunula: ? Amo da Hina Gode, gasa bagade gaga: musa: esala. E da Ea hasalasu hou sisia: musa: maha.
2 Me ya sa rigunanka suka yi ja, sai ka ce na wanda yake tattaka’ya’yan inabi?
Ea abula da abuliba: le maga: me agoane gala. E da dunu amo da waini hano hamoma: ne waini fage ososa: gisa amo ea abula agoai ba: sa.
3 “Na tattake’ya’yan inabi ni kaɗai; cikin al’ummai kuma babu wani tare da ni. Na tattake su cikin fushina Na matse su cikin hasalata; jininsu ya fantsamar wa rigunana, na kuma ɓata dukan tufafina.
Hina Gode da amane adole iaha, “Na da fifi asi gala waini fage agoane ososa: gi dagoi. Amola dunu afae da Na fidimusa: hame misi. Na da ilima ougiba: le, ili ososa: gi amola ilia maga: me da Na abula damana adagala: le ledo hamoi.
4 Gama ranar ɗaukan fansa tana a cikin zuciyata, kuma shekarar fansata ta zo.
Na dawa: i da eso amoga Na da Na fi gaga: musa: amola ilia ha lai ilima se imunusa: , amo ilegei eso da doaga: i dagoi.
5 Na duba, amma babu wanda zai taimaka, na yi mamaki cewa ba wanda ya goyi baya; saboda haka hannuna ya yi mini ceto, fushina kuma ya rayar da ni.
Be dunu afae da Na fidimusa: hame esala amo ba: loba, Na da bagade fofogadigi. Be Na ougiba: le gasa lai dagoi, amola Na fawane da hasanasi dagoi.
6 Na tattake al’ummai cikin fushina; cikin hasalata kuma na sa sun bugu na kuma zub da jininsu a ƙasa.”
Na da ougili, fifi asi gala ilima ososa: gi, amola ili goudane wadela: lesi. Na da ilia esalusu maga: me osoboga sogadigi.”
7 Zan ba da labarin alherin Ubangiji, ayyukan da suka sa a yabe shi, bisa ga dukan abubuwan da Ubangiji ya yi mana, I, ayyuka masu kyan da ya yi domin gidan Isra’ila, bisa ga jinƙansa da yawan alheransa.
Na da Hina Gode Ea mae fisili asigidafa hou olelemu. E da nini bagadedafa fidibiba: le, na da Ema nodosa. E da Isala: ili fi dunu ilima hahawane hou bagade hamosu. Bai E da mae fisili asigilala, amola E da gogolema: ne olofosu dawa:
8 Ya ce, “Babu shakka su mutanena ne,’ya’ya maza waɗanda ba za su ruɗe ni ba”; ta haka ya zama Mai Cetonsu.
Hina Gode da amane sia: i, “Ilia da Na fi dunu. Ilia da Nama hame ogogomu.” Amaiba: le, E da ili bu se mae nabima: ne, ili gaga: i.
9 Cikin dukan damuwarsu shi ma ya damu, mala’ikan da yake gabansa ya cece su. Cikin ƙauna da jinƙai ya fanshe su; ya kuma ɗaga su ya riƙe su dukan kwanakin dā
A: igele dunu da ili hame gaga: i, be Hina Gode Hisu da ili gaga: i. E da ilima asigiba: le amola ili gogolema: ne olofomusa: dawa: beba: le, ili gaga: i. E da musa: mae fisili, ili ouligisu.
10 Duk da haka suka yi tawaye suka ɓata wa Ruhu Mai Tsarki rai. Saboda haka ya juya ya kuma zama abokin gābansu shi kansa kuma ya yaƙe su.
Be ilia da Ea sia: higa: iba: le, Ema odoga: beba: le, E da da: i dioi galu. Amaiba: le, E da ilima ha laiwane hamoi amola ilima gegei.
11 Sa’an nan mutanensa suka tuna kwanakin dā, kwanakin Musa da mutanensa, ina yake shi wanda ya fitar da su ta teku, da makiyayan garkensa? Ina shi yake wanda ya sa Ruhunsa Mai Tsarki a cikinsu,
Be fa: no ilia da musa: hou bu dawa: i. Ilia da Mousese, Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu, amo ea hou bu dawa: i, amola ilia da amane adole ba: i, “Hina Gode amo da musa: Ea fi dunu ouligisu dunu hanoga mae na dagoma: ne gaga: i, E da wali habila: ? Hina Gode Ea A: silibu Mousesema i, amo da habila: ?
12 wanda ya aika hannu ɗaukakarsa mai iko ya kasance a hannun dama na Musa, wanda ya raba ruwaye a gabansu, don yă sami wa kansa madawwamin suna,
13 wanda ya bishe su cikin zurfafa? Kamar doki a fili, ba su yi tuntuɓe ba;
Hina Gode da Ea gasaga, Mousese fidi. E da hano wayabo bagade afafane, Ea fi hahawane masa: ne, logo fodoi. Amo hamobeba: le, dunu huluane Ea gasa bagade Dio dawa: i galu. Amo Hina Gode da habila: ?” Hina Gode da Ea fi oule ahoabeba: le, ilia da sigua hosi defele, dafasu hame dawa: i galu.
14 kamar shanun da suke gangarawa zuwa kwari, haka Ruhun Ubangiji ya ba su hutu. Ga yadda ka bishe mutanenka don ka ba wa kanka suna mai ɗaukaka.
Dunu da bulamagau amo nasegagi fago amoga oule ahoasea, ilia da helefisu ba: sa. Amo defele, Hina Gode da Ea fi dunu ilima helefisu i. E da Ea fi dunu oule asi, amola Ea hamobeba: le, ilia da Ea Dioba: le nodosu.
15 Ka duba daga sama ka gani daga kursiyinka da yake bisa, mai tsarki da kuma mai ɗaukaka. Ina kishinka da kuma ikonka? Ka janye juyayi da kuma tausayin da kake yi mana daga gare mu.
Hina Gode! Di da Hebene soge amo ganodini hadigi amola moloidafa esala. Ninia hou ba: ma! Di da ninima asigibala: ? Dia gasa bagade hou da habila: ? Di da ninia hou gogolema: ne olofoma: bela? Ninima mae higa: ma!
16 Amma kai Ubanmu ne, ko Ibrahim bai san mu ba Isra’ila kuma bai yarda da mu ba; kai, ya Ubangiji, kai ne Ubanmu, Mai Fansarmu tun fil azal ne sunanka.
Di da ninia ada! Ninia aowalali amo A: ibalaha: me amola Ya: igobe amola da nini hame dawa: , be Di, Hina Gode, da ninia ada amola Di da eso huluane nini gaga: su.
17 Don me, ya Ubangiji, ka sa muna barin hanyoyinka muka kuma taurare zukatanmu don kada mu girmama ka? Ka komo domin darajar bayinka, kabilan da suke abin gādonka.
Ninia da eso huluane Dia logo fisimusa: dawa: lala. Be Di da abuliba: le ninia logo hame ga: sisala: ? Ninia da sia: mae nabawane, Di higasa amo ninia hamoma: ne, Di abuliba: le ninia hou agoane hamosala: ? Hina Gode! Di bu misa! Bai mogili ninia da Dia hawa: hamosa. Ninia mogili da eso huluane Dia fi esalu. Di ninima bu misa!
18 Gama a ɗan lokaci mutanenka suka mallaki wurinka mai tsarki, amma yanzu abokan gābanmu sun tattake wurinka mai tsarki.
Ninia ha lai dunu ilia da nini, Dia hadigi fi dunu, gadili sefasi dagoi. Ilia da Dia Debolo amoga ososa: gi dagoi.
19 Mu naka tun fil azal; ba ka taɓa yin mulki a kansu ba, ba a taɓa kira su da sunanka ba.
Be Di da ninima hamedafa ouligi, amo defele Di hamosa. Amola ninia da Dia fi dunu hame esalu, amo defele Dia da nini ba: sa.