< Ishaya 62 >
1 Saboda Sihiyona ba zan yi shiru ba, saboda Urushalima ba zan huta ba, sai adalcinta ya haskaka kamar hasken safiya, cetonta kuma ya haskaka kamar fitila mai haske.
Nga fah kaskas na in akkeye Jerusalem; Nga fah tia misla nwe ke na moliyukla el, Ac kutangla lal saromrom oana kalem lun sie e ke fong.
2 Al’ummai za su ga adalcinki, sarakuna kuma za su ga ɗaukakarki; za a kira ki da sabon suna sunan da bakin Ubangiji zai ambata.
Jerusalem, mutunfacl puspis fah liye lah kom kutangla! Tokosra lalos nukewa fah liye wolana lom. Ac fah pangonyuk kom ke sie ine sasu Su LEUM GOD sifacna El ac sot nu sum.
3 Za ki zama rawanin daraja a hannun Ubangiji, rawanin sarauta a hannun Allahnki.
Kom ac fah oana sie tefuro kato nu sin LEUM GOD.
4 Ba za a ƙara ce da ke Yasasshiya ba, ko a kira ƙasarki Kango. Amma za a ce da ke Hefziba ƙasarki kuma Bewula; gama Ubangiji zai ji daɗinki, ƙasarki kuma za tă yi aure.
Ac fah tia sifil pangpang kom “Sisla,” Ku facl sum ac tia pangpang “Sikiyukla.” Ine sasu lom uh pa “God El Insewowo Kacl.” Facl sum fah pangpang “Sie Payuk Engan,” Mweyen LEUM GOD El insewowo sum, Ac El ac fah oana sie mukul tuma nu ke facl sum.
5 Kamar yadda saurayi kan auri yarinya, haka’ya’yanki maza za su aure ki; kamar kuma yadda ango yakan yi farin ciki da amaryarsa, haka Allahnki zai yi farin ciki da ke.
Oana ke sie mukul fusr el eis sie mutan virgin in marut sel, El su lumwekomla fah payuk sum. Oana ke sie mukul el engankin mutan ma el tufacna marut sel, Ouinge God lom El fah engan sum.
6 Na sa matsara a kan katangarki, ya Urushalima; ba za su taɓa yin shiru ba, dare da rana. Ku da kuke kira bisa sunan Ubangiji, kada ku ba kanku hutu,
Jerusalem, nga oakiya mwet san fin pot lom. Elos fah tia misla ke len ac fong. Elos mwet akesmakye LEUM GOD Tuh Elan tia mulkunla wuleang lal.
7 kuma kada ku ba shi hutu sai ya kafa Urushalima ya kuma mai da ita yabon duniya.
Elos in tia lela Elan mongla nwe ke El sifil tulokunak Jerusalem Ac oru tuh in sie siti ma faclu nufon kaksakin.
8 Ubangiji ya rantse da hannunsa na dama ta hannunsa kuma mai iko cewa, “Ba zan ƙara ba da hatsinki ya zama abinci ga abokan gābanki ba, baƙi kuma ba za su ƙara shan ruwan inabin wanda kika sha wahala samu ba;
LEUM GOD El orala sie wuleang ku, Ac ke po ku lal El fah akpwayei: “Mwet lokoalok lom ac fah tia sifil kang wheat nom, Ac mwetsac ac fah tia sifil nim wain nimom.
9 amma waɗanda suka girbe shi za su ci shi su kuma yabi Ubangiji, waɗanda kuma suka tattara’ya’yan inabi za su sha shi a filayen wurina mai tsarki.”
A kowos su yukwiya ac kosrani wheat uh Fah mongo bread kac ac kaksakin LEUM GOD. Kowos su karingin ac orani grape uh Fah nim wain kac ke inkul in Tempul sik.”
10 Ku wuce, ku wuce ƙofofi! Ku shirya hanya saboda mutane. Ku gina, ku gina babbar hanya! Ku kawar da duwatsu. Ku ɗaga tuta saboda al’ummai.
Mwet Jerusalem, kowos in illa liki siti uh Ac musai soko inkanek nu sin mwet lom su ac foloko! Akoo soko inkanek lulap; sisla eot kac uh! Tulokunak sie akul tuh mutunfacl puspis fah ku in etu
11 Ubangiji ya yi shela ga iyakokin duniya cewa, “Faɗa wa Diyar Sihiyona, ‘Ga Mai Cetonki yana zuwa! Ga ladarsa tana tare da shi, sakamakonsa yana raka shi.’”
Lah LEUM GOD El sulkakin kas inge nu sin faclu nufon: “Fahk nu sin mwet Jerusalem Lah LEUM GOD El tuku in molikowosla, Ac El use mwet su El molela welul.”
12 Za a ce da shi Tsattsarkar Mutane, Fansassu na Ubangiji; za a kuma ce da ke Wadda Aka Nema Birnin da Ba Za a Ƙara Yashe ta ba.
Kowos ac fah pangpang “Mutanfahl Mutal lun God,” “Mwet Moliyukla sin LEUM GOD.” Ac fah pangpang Jerusalem “Siti se ma Lungkinyuk,” “Siti se ma Tia Sisila.”