< Ishaya 61 >
1 Ruhun Ubangiji Mai Iko Duka yana a kaina, domin Ubangiji ya shafe ni domin in yi wa’azi labari mai daɗi ga matalauta. Ya aiko ni in warkar da waɗanda suka karai a zuci, don in yi shelar’yanci don ɗaurarru in kuma kunce’yan kurkuku daga duhu
Ka Boeipa Yahovah kah Mueihla tah kai soah om. Kodo taengah olthangthen phong pah ham BOEIPA loh kai n'koelh. Lungbuei aka paep rhoek te poi pah ham, a sol rhoek ham te sayalhnah hoe pah ham, a khih rhoek te hlamnah ham,
2 don in yi shelar shekarar tagomashin Ubangiji da kuma ranar ɗaukan fansar Allahnmu, don in ta’azantar da dukan waɗanda suke makoki,
BOEIPA kah kolonah kum neh mamih Pathen kah phulohnah khohnin hoe pah ham, rhahdoe cangpoem boeih te hloep ham,
3 in tanada wa waɗanda suke baƙin ciki a Sihiyona, in maido musu rawani mai kyau a maimako na toka, man murna a maimako na makoki, da kuma rigar yabo a maimako na ruhun fid da zuciya. Za a ce da su itatuwan oak na adalci, shukin Ubangiji don bayyana darajarsa.
Zion kah rhahdoe cangpoem te dueh pah ham, hmaiphu yueng la lukhuem, nguekcoinah yueng la omngaihnah situi, nukyum mueihla yueng la koehnah himbai te amih taengah paek ham ni kai n'tueih. Amih te cam hamla BOEIPA kah thingling tah duengnah thingnu la a khue uh ni.
4 Za su sāke gina kufai na dā su raya wurare da aka lalace tun da daɗewa; za su sabunta biranen da aka rurrushe da aka lalace tun zamanai masu yawa da suka wuce.
Khosuen imrhong te koep a sak uh vetih hnukbuet kah aka pong te a thoh uh ni. Kholing khopuei cadilcahma phoeikah cadilcahma duela aka pong te khaw koep a tlaih uh ni.
5 Baƙi za su yi kiwon garkunanki; baƙi za su yi miki noman gonaki da gonakin inabinki.
Hlanglak rhoek te pai uh vetih nangmih kah boiva te a luem puei uh ni. Kholong ca rhoek te nang kah lopho neh dumpho la om uh ni.
6 Za a kuma kira ku firistocin Ubangiji, za a kira ku masu hidimar Allahnmu. Za ku ci wadatar waɗansu al’ummai, kuma a cikin dukiyarsu za ku yi taƙama.
Nangmih tah BOEIPA kah khosoih la n'khue uh vetih, nang te mamih Pathen ham aka thotat la a thui ni. Namtom kah thadueng te nang n'cah vetih amih kah thangpomnah neh nang n'thui ni.
7 A maimakon kunyarsu mutanena za su sami rabi riɓi biyu, a maimakon wulaƙanci za su yi farin ciki cikin gādonsu; ta haka za su gāji rabo riɓi biyu a ƙasarsu, da kuma madawwamin farin ciki zai zama nasu.
Nangmih kah yahpohnah neh mingthae yueng te a rhaep la a kah hamsum neh tamhoe uh ni. A khohmuen te rhaepnit la a pang uh tangloeng vetih amih ham kumhal kohoenah om ni.
8 “Gama ni, Ubangiji, ina ƙaunar adalci; na ƙi fashi da aikata laifi. Cikin adalcina zan sāka musu in kuma yi madawwamin alkawari da su.
Kai Yahovah long tah tiktamnah he ka lungnah tih dumlai dongkah huencannah he ka hmuhuet. Te dongah amih kah thaphu te oltak la ka paek vetih amih taengah kumhal paipi te ka saii ni.
9 Za a san da zuriyarsu a cikin al’ummai’ya’yansu kuma a cikin mutane. Dukan waɗanda suka gan su za su san cewa su mutane ne da Ubangiji ya sa wa albarka.”
A tiingan te namtom lakli ah, a cadil te pilnam lakli ah a ming ni. Amih aka hmuh boeih loh amih te BOEIPA kah yoethen a paek tiingan tila a hmat uh ni.
10 Ina jin daɗi ƙwarai a cikin Ubangiji; raina yana farin ciki a cikin Allahna. Gama ya suturce ni da rigunan ceto ya yi mini ado da rigar adalci, yadda ango yakan yi wa kansa ado kamar firist kamar kuma yadda amarya takan sha ado da duwatsunta masu daraja.
BOEIPA dongah ngaingaih la ka ngaingaih tih ka hinglu khaw ka Pathen dongah omngaih. Daemnah himbai neh duengnah hnikul te kai m'bai sak. Yulokung bangla kai n'thingcam tih lukhuem neh n'khosoih sak tih a hnopai aka oi uh langa bangla n'khueh.
11 Gama kamar yadda ƙasa takan sa tsire-tsire su tohu lambu kuma ya sa iri ya yi girma, haka Ubangiji Mai Iko Duka zai sa adalci da yabo su tsiro a gaban dukan al’ummai.
Diklai bangla a dawn cawt tih dum bangla a ballung khaw poe. Ka Boeipa Yahovah tangloeng ni duengnah a poe sak vetih namtom boeih kah hmaiah koehnah khaw a om pai eh.