< Ishaya 60 >
1 “Ki tashi, ki haskaka, gama haskenki ya zo, ɗaukakar Ubangiji ya taso a kanki.
Celies, topi apgaismota, jo tava gaisma nāk, un Tā Kunga godība uzlec pār tevi.
2 Duba, duhu ya rufe duniya duhu mai kauri kuma yana bisa mutane, amma Ubangiji ya taso a kanki ɗaukakarsa kuma ya bayyana a bisanki.
Jo redzi, tumsība apklāj zemi un krēslība ļaudis, bet pār tevi uzlēks Tas Kungs, un Viņa godība pār tevi rādīsies.
3 Al’ummai za su zo wurin haskenki, sarakuna kuma zuwa asubahin sabon yininki.
Un pagāni staigās tavā gaismā un ķēniņi tai spožumā, kas pār tevi uzlēcis.
4 “Ki ɗaga idanunki ki duba kewaye da ke. Duka sun tattaru suka kuma zo wurinki;’ya’yanki maza daga nesa, ana kuma ɗaukan’ya’yanki mata a hannu.
Pacel savas acis visapkārt un skaties: visi tie ir sapulcināti un nāk pie tevis. Tavi dēli nāk no tālienes, un tavas meitas uz rokām top atnestas.
5 Sa’an nan za ki duba ki kuma haskaka zuciyarki zai motsa ya kuma cika da farin ciki; za a kawo miki wadata daga tekuna, za a kawo miki arzikin al’ummai.
Tad tu redzēsi un izplūdīsi kā upe, un tava sirds brīnīsies un izpletīsies, jo jūras draudze pie tevis atgriezīsies un pagānu spēks nāks pie tevis.
6 Manyan ayarin raƙuma za su cika ƙasar, ƙananan raƙuma ke nan daga Midiyan da Efa. Daga Sheba kuma duka za su zo, suna ɗauke da zinariya da turare suna shelar yabon Ubangiji.
Tevi apklās kamieļu pulks, čaklie kamieļi no Midijanas un Epas, visi tie nāks no Sabas, zeltu un vīraku tie atnesīs un teiks Tā Kunga slavu.
7 Dukan garkunan Kedar za su taru a wurinki ragunan Nebayiwot za su yi miki hidima; za a karɓe su kamar hadayu a kan bagadenki, zan kuma darjanta haikalina mai ɗaukaka.
Visas avis no Ķedara sapulcēsies pie tevis, tie auni no Nebajota tev kalpos, tie nāks par labprātību uz Manu altāri, un Es pagodināšu Savas godības namu.
8 “Su wane ne waɗannan da suke firiya kamar gizagizai, kamar kurciyoyi suna zuwa sheƙarsu?
Kas ir tie, kas skriedami nāk kā padebeši, un kā baloži pie saviem logiem?
9 Babu shakka tsibirai suna dogara gare ni; jiragen Tarshish kuma su ne a gaba, suna kawo’ya’yanki maza daga nesa, tare da azurfa da zinariya, domin su girmama Ubangiji Allahnki, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, gama ya cika ki da daraja.
Jo salas gaida uz Mani un Taršiša kuģi iet papriekš, tavus bērnus atvest no tālienes, un viņu zeltu un sudrabu līdz ar tiem, Tā Kunga, tava Dieva vārdam un tam Svētajam iekš Israēla; jo Viņš tevi pagodinājis.
10 “Baƙi za su sāke gina katangarki, sarakunansu kuma za su yi miki hidima. Ko da yake a cikin fushi na buge ki, da tagomashi zan yi miki jinƙai.
Un sveši uzcels tavus mūrus, un viņu ķēniņi tev kalpos; jo Savā dusmībā Es tevi esmu sitis, bet Savā žēlastībā Es par tevi esmu apžēlojies.
11 Ƙofofinki kullum za su kasance a buɗe, ba za a ƙara rufe su da rana ko da dare ba, saboda mutane su kawo miki dukiyar al’ummai, sarakunansu za su kasance a gaba a jerin gwanon nasara.
Un tavi vārti stāvēs vienmēr vaļā un netaps aizslēgti ne dienu ne nakti, ka pie tevis var atvest pagānu spēku un viņu ķēniņus ar pavadīšanu.
12 Gama al’umma ko masarautar da ba tă bauta miki ba, za tă hallaka; za tă lalace sarai.
Jo tās tautas un valstis, kas tev negrib kalpot, ies bojā, un šīs tautas pavisam taps izdeldētas.
13 “Darajar Lebanon za tă zo wurinki, itatuwan fir da dai ire-irensu da kuma itatuwan saifires duka za su zo don su ƙayatar da wurina mai tsarki; zan kuma ɗaukaka wurin ƙafafuna.
Lībanus godība nāks pie tevis, priede, kļava un bukses koks, tie visi, un pušķos Mana svētuma vietu, un Es pagodināšu to vietu, kur Manas kājas dus.
14 ’Ya’ya maza masu zaluntarku za su zo suna rusunawa a gabanki; dukan waɗanda suka rena ki za su rusuna a ƙafafunki su kuma ce da ke Birnin Ubangiji, Sihiyona na Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
Un pazemīgi nāks pie tevis tavu spaidītāju bērni, un visi, kas tevi zaimojuši, klanīsies līdz tavām pēdām un tevi nosauks par Tā Kunga pilsētu, par Ciānu, kur tas Israēla Svētais.
15 “Ko da yake an yashe ki aka kuma ƙi ki, har babu wani da ya ratsa a cikinki, zan mai da ke madawwamiyar abar taƙama da kuma farin cikin dukan zamanai.
Par to, ka tu esi bijusi atstāta un ienīdēta un neapmeklēta, Es tevi iecelšu par mūžīgu greznumu, par prieku līdz cilšu ciltīm.
16 Za ki sha madarar al’ummai a kuma shayar da ke da nonon sarauta. Sa’an nan za ki san cewa ni, Ubangiji, ni ne Mai Cetonki, Mai Fansarki, Mai Ikon nan na Yaƙub.
Un tu zīdīsi pagānu pienu, un ķēniņu krūtis tu zīdīsi. Un tu atzīsi, ka Es, Tas Kungs, esmu tavs Pestītājs un tavs izglābējs, tas varenais iekš Jēkaba.
17 A maimakon tagulla zan kawo zinariya, azurfa kuma a maimakon baƙin ƙarfe. A maimakon katako zan kawo tagulla, baƙin ƙarfe kuma a maimakon duwatsu. Zan sa salama ta zama gwamnarki adalci kuma mai mulkinki.
Vara vietā Es atnesīšu zeltu, un dzelzs vietā Es atnesīšu sudrabu un koku vietā varu un akmeņu vietā dzelzi, un darīšu mieru par tavu valdītāju un taisnību par tavu uzraugu.
18 Ba za a ƙara jin hayaniyar tashin hankali a ƙasarki ba, balle lalacewa ko hallaka a cikin iyakokinki, amma za ki kira katangarki Ceto ƙofofinki kuma Yabo.
Varas darbs tavā zemē vairs netaps dzirdēts, un ne posts ne pazušana tavās robežās, bet tu nosauksi pestīšanu par saviem mūriem un slavu par saviem vārtiem.
19 Rana ba za tă ƙara zama haskenki a yini ba, balle hasken wata ya haskaka a kanki, gama Ubangiji zai zama madawwamin haskenki, Allahnki kuma zai zama ɗaukakarki.
Saule tev vairs nebūs par gaismu dienā, nedz mēnesis tev spīdēs par spīdekli, bet Tas Kungs tev būs par mūžīgu gaismu, un tavs Dievs par tavu greznumu.
20 Ranarki ba za tă ƙara fāɗuwa ba watanki kuma ba zai ƙara shuɗewa ba; Ubangiji zai zama madawwamin haskenki, kwanakin baƙin cikinki za su ƙare.
Tava saule vairs nenoies un tavs mēnesis vairs nemainīsies; jo Tas Kungs tev būs par mūžīgu gaismu, un tavām skumju dienām būs gals.
21 Sa’an nan dukan mutanenki za su zama masu adalci za su kuma mallaki ƙasar har abada. Su ne reshen da na shuka, aikin hannuwana, don nuna darajata.
Un tavi ļaudis būs visnotaļ taisni, tie turēs to zemi par īpašumu mūžam, tie būs Manis dēstīts zars un Manu roku darbs, Man par godu.
22 Mafi ƙanƙanta a cikinki za tă zama dubu, ƙarami zai zama al’umma mai girma. Ni ne Ubangiji, cikin lokacinsa zan yi haka da sauri.”
Tas mazākais paliks par tūkstoti un tas sīkākais par varenu tautu. Es Tas Kungs to pasteigšu (izpildīt) savā laikā.