< Ishaya 60 >

1 “Ki tashi, ki haskaka, gama haskenki ya zo, ɗaukakar Ubangiji ya taso a kanki.
Jerusalem, tuyak ac tolak oana faht; Wolana lun LEUM GOD srekomi!
2 Duba, duhu ya rufe duniya duhu mai kauri kuma yana bisa mutane, amma Ubangiji ya taso a kanki ɗaukakarsa kuma ya bayyana a bisanki.
Lohsr matoltol ac fah afinya mutunfacl ngia, A kalem lun LEUM GOD fah tolkomyak, Ac wolana lal ac fah wi kom.
3 Al’ummai za su zo wurin haskenki, sarakuna kuma zuwa asubahin sabon yininki.
Mutunfacl puspis ac fah tuku nu ke kalem lom, Ac tokosra uh nu ke kalmelik lun len sasu lom.
4 “Ki ɗaga idanunki ki duba kewaye da ke. Duka sun tattaru suka kuma zo wurinki;’ya’yanki maza daga nesa, ana kuma ɗaukan’ya’yanki mata a hannu.
Ngetla ac liye ma sikyak uh: Mwet lom elos fahsreni tuh elos in foloko nu yen selos! Wen nutum fah tuku liki acn loessula; Acn nutum ac fah utuk tuku oana tulik srisrik.
5 Sa’an nan za ki duba ki kuma haskaka zuciyarki zai motsa ya kuma cika da farin ciki; za a kawo miki wadata daga tekuna, za a kawo miki arzikin al’ummai.
Kom ac liye ma inge ac sessesla ke engan, Ac insiom ac fah kihmkimyak kac. Mwe kasrup lun mutunfacl uh ac fah utukeni nu yurum; Kasrpalos ac fah utuk tuku fin meoa me.
6 Manyan ayarin raƙuma za su cika ƙasar, ƙananan raƙuma ke nan daga Midiyan da Efa. Daga Sheba kuma duka za su zo, suna ɗauke da zinariya da turare suna shelar yabon Ubangiji.
Camel puspis ac fah tuku liki acn Midian ac Ephah. Ac fah tuku pac liki acn Sheba, utuk gold ac ma keng. Mwet uh ac fah sulkakunelik pweng wo Ke ma LEUM GOD El oru!
7 Dukan garkunan Kedar za su taru a wurinki ragunan Nebayiwot za su yi miki hidima; za a karɓe su kamar hadayu a kan bagadenki, zan kuma darjanta haikalina mai ɗaukaka.
Sheep nukewa in acn Kedar ac Nebaioth Ac fah utuku nu yurum in mwe kisa — Ac fah kisakinyuk fin loang uh in akinsewowoye LEUM GOD. LEUM GOD fah oru Tempul lal in wolana liki meet ah.
8 “Su wane ne waɗannan da suke firiya kamar gizagizai, kamar kurciyoyi suna zuwa sheƙarsu?
Mea kasrusr tuku mui ingo oana sohk lun pukunyeng uh, Oana wule ma sohk folok nu acn selos?
9 Babu shakka tsibirai suna dogara gare ni; jiragen Tarshish kuma su ne a gaba, suna kawo’ya’yanki maza daga nesa, tare da azurfa da zinariya, domin su girmama Ubangiji Allahnki, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, gama ya cika ki da daraja.
Oak puspis pa ingo, su tuku liki acn loessula In folokonma mwet lun God nu yen selos. Elos utuk silver ac gold in akfulatye Inen LEUM GOD, God mutal lun Israel, Su oru mutunfacl nukewa in akfulatye mwet lal.
10 “Baƙi za su sāke gina katangarki, sarakunansu kuma za su yi miki hidima. Ko da yake a cikin fushi na buge ki, da tagomashi zan yi miki jinƙai.
LEUM GOD El fahk nu sin Jerusalem, “Mwetsac fah sifil musai pot lom, Ac tokosra lalos fah kulansupwekom. Ke mulat luk nga tuh kalyei kom, Tusruktu inge nga fah akkalemye Lungse ac pakoten luk nu sum.
11 Ƙofofinki kullum za su kasance a buɗe, ba za a ƙara rufe su da rana ko da dare ba, saboda mutane su kawo miki dukiyar al’ummai, sarakunansu za su kasance a gaba a jerin gwanon nasara.
Mutunpot lom ac fah ikak ke len ac fong Tuh tokosra lun mutunfacl puspis Fah ku in us mwe kasrup lalos nu yurum.
12 Gama al’umma ko masarautar da ba tă bauta miki ba, za tă hallaka; za tă lalace sarai.
Tusruktu mutunfacl ma tia kulansupwekom Ac fah arulana sikiyukla.
13 “Darajar Lebanon za tă zo wurinki, itatuwan fir da dai ire-irensu da kuma itatuwan saifires duka za su zo don su ƙayatar da wurina mai tsarki; zan kuma ɗaukaka wurin ƙafafuna.
“Sak ma wo oemeet ke insak lun Lebanon — Sak pine, juniper, ac cypress — Ac fah utuku in sifil musai kom, Jerusalem, In oru Tempul luk in kato Ac oru siti luk in oasku.
14 ’Ya’ya maza masu zaluntarku za su zo suna rusunawa a gabanki; dukan waɗanda suka rena ki za su rusuna a ƙafafunki su kuma ce da ke Birnin Ubangiji, Sihiyona na Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
Wen nutin mwet su tuh akkeokye kom Fah tuku ac epasr ac alu nu sum. Elos nukewa su srungakom meet ac fah faksufi ke niom. Elos fah pangon kom ‘Siti lun LEUM GOD,’ ‘Zion, Siti lun God Mutal lun Israel.’
15 “Ko da yake an yashe ki aka kuma ƙi ki, har babu wani da ya ratsa a cikinki, zan mai da ke madawwamiyar abar taƙama da kuma farin cikin dukan zamanai.
“Ac fah tia sifilpa sisila ac srungayuk kom, Sie siti wangin mwet muta we ac mwesisla. Nga fah oru kom in pwengpeng ac kato, Sie acn in engan nwe tok.
16 Za ki sha madarar al’ummai a kuma shayar da ke da nonon sarauta. Sa’an nan za ki san cewa ni, Ubangiji, ni ne Mai Cetonki, Mai Fansarki, Mai Ikon nan na Yaƙub.
Mutanfahl ac tokosra ac fah karingin kom Oana sie nina su katiti tulik natul. Kom fah etu lah nga, LEUM GOD, pa molikomla, Lah God Kulana lun Israel El aksukosokyekomla.
17 A maimakon tagulla zan kawo zinariya, azurfa kuma a maimakon baƙin ƙarfe. A maimakon katako zan kawo tagulla, baƙin ƙarfe kuma a maimakon duwatsu. Zan sa salama ta zama gwamnarki adalci kuma mai mulkinki.
“Nga fah usot gold in aolla bronze, Nga fah usot silver ac bronze in aolla osra ac sak, Ac osra in aolla eot. Mwet leum lom fah tia sifil akkeokye kom; Nga fah oru elos in leumi kom ke suwohs ac misla.
18 Ba za a ƙara jin hayaniyar tashin hankali a ƙasarki ba, balle lalacewa ko hallaka a cikin iyakokinki, amma za ki kira katangarki Ceto ƙofofinki kuma Yabo.
Sulallal ac fah tia sifil lohngyuk. Musalla lulap ac fah tia sifilpa osrokak acn sum uh. Nga fah lisring kom ac loangekom oana sie pot ku; Kom fah kaksakinyu mweyen nga molikomla.
19 Rana ba za tă ƙara zama haskenki a yini ba, balle hasken wata ya haskaka a kanki, gama Ubangiji zai zama madawwamin haskenki, Allahnki kuma zai zama ɗaukakarki.
“Kom ac tia sifil enenu faht in kalem lom ke len, Ku malem in kalem lom ke fong. Nga, LEUM GOD, ac fah kalem lom nwe tok. Kalem ke wolana luk fah tolkomyak.
20 Ranarki ba za tă ƙara fāɗuwa ba watanki kuma ba zai ƙara shuɗewa ba; Ubangiji zai zama madawwamin haskenki, kwanakin baƙin cikinki za su ƙare.
Len in asor lom ac fah safla. Nga, LEUM GOD, ac fah kalem lom nwe tok, Su ac oan paht liki faht ac malem.
21 Sa’an nan dukan mutanenki za su zama masu adalci za su kuma mallaki ƙasar har abada. Su ne reshen da na shuka, aikin hannuwana, don nuna darajata.
Mwet lom nukewa fah oru ma suwohs, Elos fah usrui facl se inge nwe tok. Nga oralosla ac oakelosi, In fahkak wolana luk nu sin mwet nukewa.
22 Mafi ƙanƙanta a cikinki za tă zama dubu, ƙarami zai zama al’umma mai girma. Ni ne Ubangiji, cikin lokacinsa zan yi haka da sauri.”
Finne sruf se ma srik ac pusisel liki nukewa lom, Ac fah puseni ac yokelik oana sie mutunfacl na ku. Nga fah oru ma inge in sa sikyak Ke pacl fal. Nga pa LEUM GOD!”

< Ishaya 60 >