< Ishaya 60 >

1 “Ki tashi, ki haskaka, gama haskenki ya zo, ɗaukakar Ubangiji ya taso a kanki.
Ustani, zasini, jer svjetlost tvoja dolazi, nad tobom blista Slava Jahvina.
2 Duba, duhu ya rufe duniya duhu mai kauri kuma yana bisa mutane, amma Ubangiji ya taso a kanki ɗaukakarsa kuma ya bayyana a bisanki.
A zemlju, evo, tmina pokriva, i mrklina narode! A tebe obasjava Jahve, i Slava se njegova javlja nad tobom.
3 Al’ummai za su zo wurin haskenki, sarakuna kuma zuwa asubahin sabon yininki.
K tvojoj svjetlosti koračaju narodi, i kraljevi k istoku tvoga sjaja.
4 “Ki ɗaga idanunki ki duba kewaye da ke. Duka sun tattaru suka kuma zo wurinki;’ya’yanki maza daga nesa, ana kuma ɗaukan’ya’yanki mata a hannu.
Podigni oči, obazri se: svi se sabiru, k tebi dolaze. Sinovi tvoji dolaze izdaleka, kćeri ti nose u naručju.
5 Sa’an nan za ki duba ki kuma haskaka zuciyarki zai motsa ya kuma cika da farin ciki; za a kawo miki wadata daga tekuna, za a kawo miki arzikin al’ummai.
Gledat ćeš tad i sjati radošću, igrat će srce i širit' se, jer k tebi će poteći bogatstvo mora, blago naroda k tebi će pritjecati.
6 Manyan ayarin raƙuma za su cika ƙasar, ƙananan raƙuma ke nan daga Midiyan da Efa. Daga Sheba kuma duka za su zo, suna ɗauke da zinariya da turare suna shelar yabon Ubangiji.
Mnoštvo deva prekrit će te, jednogrbe deve iz Midjana i Efe. Svi će iz Šebe doći donoseći zlato i tamjan i hvale Jahvi pjevajući.
7 Dukan garkunan Kedar za su taru a wurinki ragunan Nebayiwot za su yi miki hidima; za a karɓe su kamar hadayu a kan bagadenki, zan kuma darjanta haikalina mai ɗaukaka.
Sva stada kedarska u tebi će se sabrati, ovnovi nebajotski bit će ti na službu. Penjat će se k'o ugodna žrtva na moj žrtvenik, proslavit ću Dom Slave svoje!
8 “Su wane ne waɗannan da suke firiya kamar gizagizai, kamar kurciyoyi suna zuwa sheƙarsu?
Tko su oni što lebde poput oblaka, k'o golubovi prema golubinjacima svojim?
9 Babu shakka tsibirai suna dogara gare ni; jiragen Tarshish kuma su ne a gaba, suna kawo’ya’yanki maza daga nesa, tare da azurfa da zinariya, domin su girmama Ubangiji Allahnki, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, gama ya cika ki da daraja.
Da, to se zbog mene sabiru brodovi, lađe su taršiške pred njima da izdaleka dovezu tvoje sinove, a s njima srebro njihovo i zlato, zbog imena Jahve, Boga tvojega, zbog Sveca Izraelova koji te proslavi.
10 “Baƙi za su sāke gina katangarki, sarakunansu kuma za su yi miki hidima. Ko da yake a cikin fushi na buge ki, da tagomashi zan yi miki jinƙai.
Zidine će tvoje obnoviti stranci i kraljevi njihovi služit će ti. U svojoj srdžbi ja sam te udario, al' u svojoj naklonosti opet ti se smilovah.
11 Ƙofofinki kullum za su kasance a buɗe, ba za a ƙara rufe su da rana ko da dare ba, saboda mutane su kawo miki dukiyar al’ummai, sarakunansu za su kasance a gaba a jerin gwanon nasara.
Vrata će tvoja biti otvorena svagda, ni danju ni noću neće se zatvarati, da propuste k tebi bogatstva naroda s kraljevima koji ih vode.
12 Gama al’umma ko masarautar da ba tă bauta miki ba, za tă hallaka; za tă lalace sarai.
Jer propast će narod i kraljevstvo koje ti ne bude htjelo služiti, i ti će se narodi sasvim zatrti.
13 “Darajar Lebanon za tă zo wurinki, itatuwan fir da dai ire-irensu da kuma itatuwan saifires duka za su zo don su ƙayatar da wurina mai tsarki; zan kuma ɗaukaka wurin ƙafafuna.
K tebi će doći slava Libanona, čempresi, jele i brijestovi skupa, da ukrase prostor mojega Svetišta, podnožje će moje proslaviti!
14 ’Ya’ya maza masu zaluntarku za su zo suna rusunawa a gabanki; dukan waɗanda suka rena ki za su rusuna a ƙafafunki su kuma ce da ke Birnin Ubangiji, Sihiyona na Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
K tebi će, sagnuti, dolaziti sinovi tvojih tlačitelja, pred noge ti padat' koji te prezirahu. Nazivat će te Gradom Jahvinim, Sionom Sveca Izraelova.
15 “Ko da yake an yashe ki aka kuma ƙi ki, har babu wani da ya ratsa a cikinki, zan mai da ke madawwamiyar abar taƙama da kuma farin cikin dukan zamanai.
Zato što si bio ostavljen, omražen, izbjegavan, učinit ću te vječnim ponosom, radošću od koljena do koljena.
16 Za ki sha madarar al’ummai a kuma shayar da ke da nonon sarauta. Sa’an nan za ki san cewa ni, Ubangiji, ni ne Mai Cetonki, Mai Fansarki, Mai Ikon nan na Yaƙub.
Ti ćeš sisati mlijeko naroda, sisat ćeš grudi kraljeva. I znat ćeš da sam ja, Jahve, Spasitelj tvoj, Silni Jakovljev, tvoj Otkupitelj.
17 A maimakon tagulla zan kawo zinariya, azurfa kuma a maimakon baƙin ƙarfe. A maimakon katako zan kawo tagulla, baƙin ƙarfe kuma a maimakon duwatsu. Zan sa salama ta zama gwamnarki adalci kuma mai mulkinki.
Mjesto mjedi, donijet ću zlato; mjesto željeza, donijet ću srebro; mjesto drva, mjed; mjesto kamena, željezo. Za glavara tvoga postavit ću Mir, Pravdu za vladara.
18 Ba za a ƙara jin hayaniyar tashin hankali a ƙasarki ba, balle lalacewa ko hallaka a cikin iyakokinki, amma za ki kira katangarki Ceto ƙofofinki kuma Yabo.
Više se neće slušat' o nasilju u tvojoj zemlji ni o pustošenju i razaranju na tvojem području. Zidine ćeš svoje nazivati Spasom, Slavom svoja vrata.
19 Rana ba za tă ƙara zama haskenki a yini ba, balle hasken wata ya haskaka a kanki, gama Ubangiji zai zama madawwamin haskenki, Allahnki kuma zai zama ɗaukakarki.
Neće ti više sunce biti svjetlost danju nit' će ti svijetlit' mjesečina, nego će Jahve biti tvoje vječno svjetlo i tvoj će Bog biti tvoj sjaj.
20 Ranarki ba za tă ƙara fāɗuwa ba watanki kuma ba zai ƙara shuɗewa ba; Ubangiji zai zama madawwamin haskenki, kwanakin baƙin cikinki za su ƙare.
Sunce tvoje neće više zalaziti nit' će ti mjesec pomrčati, jer će Jahve biti tvoje vječno svjetlo, i okončat će se dani tvoje žalosti.
21 Sa’an nan dukan mutanenki za su zama masu adalci za su kuma mallaki ƙasar har abada. Su ne reshen da na shuka, aikin hannuwana, don nuna darajata.
Svi u tvom narodu bit će pravednici i posjedovat će zemlju dovijeka, mog nasada izdanci, mojih ruku djelo, da bih se u njima proslavio.
22 Mafi ƙanƙanta a cikinki za tă zama dubu, ƙarami zai zama al’umma mai girma. Ni ne Ubangiji, cikin lokacinsa zan yi haka da sauri.”
Od najmanjega postat će tisuća, od neznatnoga moćan narod. Ja, Jahve, govorio sam; u pravo ću vrijeme izvršiti.

< Ishaya 60 >