< Ishaya 59 >
1 Tabbatacce hannun Ubangiji bai kāsa yin ceto ba, kunnensa kuma bai kurmance da zai kāsa ji ba.
Ngeqiniso ingalo kaThixo kayimfitshane ukuba isindise, lendlebe yakhe kayibuthundu ukuba izwe.
2 Amma laifofinku sun raba ku da Allahnku; zunubanku sun ɓoye fuskarsa daga gare ku, saboda kada yă ji.
Kodwa ububi benu sebulahlukanise loNkulunkulu wenu; lezono zenu sezisithe ubuso bakhe kini ukuze angezwa.
3 Gama hannuwanku sun ƙazantu da jini, yatsotsinku kuma da alhaki. Leɓunanku suna faɗin ƙarairayi, harshenku kuma yana raɗar mugayen abubuwa.
Ngoba izandla zenu zingcolisiwe ngegazi, leminwe yenu ingcoliswe yibubi. Izindebe zenu zikhulume amanga lolimi lwenu luhlebeza izinto ezimbi.
4 Babu wani mai ce a yi adalci; babu wani mai nema a dubi al’amarinsa da mutunci. Sun dogara a gardandamin banza suna ƙarairayi; suna ɗaukar cikin ɓarna, su haifi mugunta.
Kakho odinga ukwahlulela okuhle, kakho okhuluma ecaleni lakhe ngobuqotho. Bathembe ukuphika ngeze bekhuluma amanga; bemula uhlupho, bazale ububi.
5 Suna ƙyanƙyashe ƙwan kāsā su kuma saƙa yanar gizo-gizo. Duk wanda ya ci ƙwansu zai mutu, kuma sa’ad da ƙwan ya fashe, zai ƙyanƙyashe kububuwa.
Bachamisela amaqanda ezinhlangwana, beluke ubulembu besayobe. Langabe ngubani odla amaqanda azo uzakufa, njalo nxa elinye lawo lichanyiselwe kuphuma ibululu.
6 Yanar gizo-gizonsu ba amfani don tufa; ba za su iya rufuwa da abin da suka yi ba. Ayyukansu mugaye ne, ayyukan tā da hargitsi kuma suna a hannuwansu.
Ubulembu babo kabusizi ekugqokeni; abangeke bazimboze ngabakwenzayo. Izenzo zabo yizenzo ezimbi, izenzo zodlakela zisezandleni zabo.
7 Ƙafafunsu sukan gaggauta zuwa aikata zunubi; suna da saurin zub da jini. Tunaninsu mugaye ne; lalaci da hallaka sun shata hanyoyinsu.
Inyawo zabo zigijimela ukona; bayaphangisa ukuchitha igazi elimsulwa. Imicabango yabo yimicabango emibi; ukuchitha lokubhubhisa kubonakalisa izindlela zabo.
8 Ba su san hanyar salama ba; babu adalci a hanyoyinsu. Sun mai da su karkatattun hanyoyi; babu wanda zai yi tafiya a kansu ya sami salama.
Indlela yokuthula kabayazi; akukho kulunga ezindleleni zabo. Sebenze zaba yimigwaqo ezombelezayo, kakho ohamba ngazo ozakwazi ukuthula.
9 Saboda haka gaskiya ta yi nisa da mu, adalci kuma ba ya kaiwa gare mu. Muna neman haske, sai ga duhu; muna neman haske, sai muka yi ta tafiya cikin baƙin inuwa.
Ngakho-ke ukwahlulela okuhle kukhatshana lathi, lokulunga akufiki kithi. Sidinga ukukhanya, kodwa kulobumnyama kuphela; sidinga ukucazimula, kodwa sihamba emathunzini amnyama.
10 Kamar makafi, sai lallubar bango muke yi, muna lallubawar hanyarmu kamar marasa idanu. Da tsakar rana muna tuntuɓe sai ka ce wuri ya fara duhu; cikin ƙarfafa, mun zama kamar matattu.
Njengeziphofu siphumputha silandela umduli, siphumputhe indlela yethu njengabantu abangelamehlo. Sikhubeka emini ingathi kukusihlwa; kwabalamandla, sinjengabafileyo.
11 Muna gurnani kamar beyar; muna ta ƙugi kamar kurciyoyi. Muna ta neman adalci amma ina; mun nemi fansa, amma yana can da nisa.
Sonke siyahwabha njengamabhele, sibubule ngosizi njengamajuba. Sidinga ukwahlulela okuhle, kodwa kasikutholi; sidinga ukuhlengwa, kodwa kukhatshana.
12 Gama laifofinmu suna da yawa a gabanka, zunubanmu kuma suna ba da shaida gāba da mu. Laifofinmu kullum suna a gabanmu, muna kuma sane da laifofinmu,
Ngoba ukona kwethu kuwe kunengi, lezono zethu zifakaza okubi ngathi. Ukona kwethu kuhlezi kulathi; siyabuvuma ububi bethu,
13 tawaye da mūsun Ubangiji, mun juye bayanmu ga Allahnmu, zugawa a yi zalunci da tayarwa, faɗin ƙarairayi da zukatanmu suka shirya.
ukuhlamuka lokungathembeki kuThixo, ukufulathela uNkulunkulu wethu, ukukhuthaza uncindezelo lomvukela, ukukhuluma amanga esiwacabange ngezinhliziyo zethu.
14 Saboda haka aka kau da yin gaskiya adalci kuma ya tsaya can da nesa; gaskiya ta yi tuntuɓe a tituna, sahihanci ba zai shiga ba.
Ngakho ukwahlulela okuhle kufuqelwa emuva, ukulunga kume khatshana; iqiniso likhubekile ezindleleni, ubuqotho bungeke bungene.
15 Gaskiya ta ɓace gaba ɗaya, kuma duk wanda ya guji mugunta zai zama ganima. Ubangiji ya duba bai kuwa ji daɗi cewa babu adalci ba.
Iqiniso kalitholwa ndawo; oxwaya ububi uyahlaselwa. UThixo wakhangela wadaniswa yikuswelakala kokwahlulela okuhle.
16 Ya ga cewa babu wani, ya yi mamaki cewa babu wanda zai shiga tsakani; saboda haka hannunsa ya aikata masa ceto, adalcinsa kuma ya raya shi.
Wabona ukuthi kwakungelamuntu, wanengwa yikuthi kakho owayengalamula; ngakho waletha ukukhululwa ngamandla akhe, ukulunga kwakhe kwamqinisa.
17 Ya yafa sulke a matsayin rigar ƙirji, da hulan kwanon ceto a kansa; ya sa rigunan ɗaukar fansa ya kuma nannaɗe kansa da kishi kamar a cikin alkyabba.
Wagqoka ukulunga njengesivikelo sakhe sasesifubeni, lengowane yensindiso ekhanda lakhe; wagqoka izembatho zokuphindisela njalo wazigoqela ngokutshiseka njengokuzigoqela ngengubo.
18 Bisa ga abin da suka yi, haka za a sāka fushi a kan abokan gābansa ramuwa kuma a kan maƙiyansa; zai sāka wa tsibirai abin da ya dace da su.
Uzaphindisela ulaka ezitheni zakhe, kusiya ngalokho abakwenzileyo; lokujeziswa kwabamelana laye; izihlenge uzaziphindisela ngemfanelo yazo.
19 Daga yamma, mutane za su ji tsoron Ubangiji, daga mafitar rana kuma, za su girmama ɗaukakarsa. Gama zai zo kamar rigyawa mai tsananin gudu cewa numfashin Ubangiji zai tafi tare da shi.
Kusukela entshonalanga abantu bazalesaba ibizo likaThixo, njalo kusukela ekuphumeni kwelanga bazadumisa ubukhosi bakhe. Ngoba uzafika njengesikhukhula esifutheleneyo esifuqwa ngumoya kaThixo.
20 “Mai fansa zai zo Sihiyona, zuwa waɗanda suke cikin Yaƙub da suka tuba daga zunubansu,” in ji Ubangiji.
“Umhlengi uzafika eZiyoni, kwabakaJakhobe abavuma izono zabo,” kutsho uThixo.
21 “Game da ni dai, ga alkawarina da su,” in ji Ubangiji. “Ruhuna, wanda yake a kanka, da kuma maganata da na sa a bakinka ba za tă rabu da bakinka ba, ko daga bakunan’ya’yanka ba, ko kuwa daga bakunan zuriyarsu ba daga wannan lokaci zuwa gaba da kuma har abada,” in ji Ubangiji.
“Mina lesi yiso isivumelwano sami labo,” kutsho uThixo. “Umoya wami okuwe, lamazwi ami engiwabeke emlonyeni wakho akuyikusuka emlonyeni wakho, kumbe emilonyeni yabantwabakho, loba emilonyeni yezizukulwane zabo kusukela ngalesisikhathi kuze kube nininini,” kutsho uThixo.