< Ishaya 58 >
1 “Ku yi ihu da ƙarfi, ba ƙaƙƙautawa. Ku tā da muryarku kamar busar ƙaho. Ku furta wa mutanena tawayensu da kuma ga gidan Yaƙub zunubansu.
“Gouru koko matek, kendo kik udog chien. Tingʼuru dwondi malo mana ka turumbete. Nyisuru joga malongʼo ngʼanyo margi kendo richo mar od joka Jakobo nyisgiuru.
2 Gama kowace rana suna nemana; suna marmarin sanin hanyoyina, sai ka ce al’ummar da take yin abin da yake daidai ba ta kuma yashe umarnan Allahnta ba. Sun nemi shawarwaran da suke daidai daga gare ni suna kuma marmari Allah ya zo kusa da su.
Nimar pile ka pile gidwara, ginenore joma nigi chuny mar ngʼeyo yorena, mana ka gima gin oganda matimo gima kare, kendo mapok oweyo chike Nyasachgi. Gikwaya ngʼado bura makare, kendo ginenore joma dwaro ni Nyasaye osud machiegni kodgi.
3 Suna cewa, ‘Don me muka yi azumi, ba ka kuma gani ba? Me ya sa muka ƙasƙantar da kanmu, ba ka kuma lura da wannan ba?’ “Duk da haka a ranar azuminku, kuna yi yadda kuka ga dama kuna kuma zaluntar dukan ma’aikata.
Giwacho niya, ‘Angʼo momiyo wasebedo ka waweyo chiemo to ok ine? Bende angʼo momiyo wasebedo ka wahore malich to ok ikwan ma ka gimoro?’ “To kata kamano e kindeu mar tweyo chiemo, utimo mana kaka udwaro, kendo ukonyoru gi jotichu e yo marach.
4 Azuminku yakan ƙare a faɗa da kuma hargitsi, kuna ta naushin juna da mugayen naushe-naushe. Ba za ku iya azumi kamar yadda kuke yi a yau ku zaci za a ji muryarku can sama.
Tweyo chiemo maru rumo mana gi dhawo kod chuny malit, bende miyo ugoru e kindu uwegi. Ok unyal tweyo chiemo kaka utimo e ndalogi kuparo ni lemou nowinj e polo malo.
5 Irin azumin da na zaɓa ke nan, rana guda kawai don mutum ya ƙasƙantar da kansa? Sunkuyar da kanku kamar iwa kawai kuna kuma kwance a tsummoki da toka? Abin da kuke kira azumi ke nan rana yardajje ga Ubangiji?
Bende ma e kit tweyo chiemo ma aseyiero, ma ngʼato hore mana odiechiengʼ achiel kende? Koso en mana ka ngʼama okuyo kokulo wiye ka odundu mayamo yuko kata ngʼama onindo e pien gugru kotimo buru? Bende mano e gima uluongo ni tweyo chiemo ma en odiechiengʼ mowal ne Jehova Nyasaye.
6 “Irin azumin da na zaɓa shi ne, a kunce sarƙoƙin rashin adalci a kuma kunce igiyoyin karkiya, a’yantar da waɗanda ake zalunta a kuma kakkarye kowace karkiya?
“Donge ma e kit tweyo chiemo ma aseyiero: ni ugony tonde mag timbe maricho gi mag jok, mondo uwe joma otwe obed thuolo kendo utur jok duto?
7 Ba shi ne ku rarraba abincinku da mayunwata ku kuma tanada wa matalauta masu yawo mahalli, sa’ad da kuka ga wanda yake tsirara, ku yi masa sutura, kada kuma ku ba wa namanku da jininku baya?
Donge en ni mondo upog chiembu ne joma kech kayo kendo urwak joma odhier maonge kuonde dak, bende ni mondo umi joma wuotho duk lewni, kendo kik upand wangʼu ne wedeu?
8 Sa’an nan haskenku zai keto kamar ketowar alfijir, warkarwarku kuma zai bayyana nan da nan; sa’an nan adalcinku zai tafi a gabanku, ɗaukakar Ubangiji kuma zai tsare ku daga baya.
Kutimo mago eka ler ma un-go nonen ka ler mar okinyi kendo chang maru nobi mapiyo; bende timu makare notel nyimu kendo teko gi duongʼ mar Jehova Nyasaye nodongʼnu chien.
9 Sa’an nan za ku yi kira, Ubangiji kuma zai amsa; za ku yi kuka don neman taimako, zai kuwa ce ga ni nan. “In kuka kawar da karkiyar zalunci, kuka daina nuna wa juna yatsa da kuma faɗar mugayen maganganu,
Omiyo iniluong Jehova Nyasaye kendo nodwoki; iniywagne mondo okonyi kendo nokoni ni: Eri antie. “Ka uweyo sando ji kendo uweyo achaya kod weche mag oyiem,
10 in kuma kuka ɗauki lokaci kuka ƙosar da mayunwata kuka kuma biya bukatun waɗanda suke shan tsanani, sa’an nan ne haskenku zai haskaka cikin duhu darenku kuma zai zama kamar tsakar rana.
kendo ka utuonoru mondo ukony joma kech kayo mi uchopo dwaro mar joma isando. Eka ler maru norieny e mudho kendo otieno maru nochal mana ka dier odiechiengʼ tir.
11 Ubangiji zai bishe ku kullum; zai biya muku bukatunku a ƙasa mai zafin rana ya kuma ƙarfafa ƙasusuwanku. Za ku zama kamar lambun da aka yi masa banruwa, kamar rafin da ruwansa ba ya ƙafewa.
Jehova Nyasaye notelnu ndalo duto, obiro chopo dwarou e piny motwo, kendo motimo ongoro mi enomi dendu bed mojingʼ. Unuchal mana ka puodho mayudo pi maber, kendo ka soko ma pige ok rum.
12 Mutanenku za su sāke gina kufai na da su kuma daga tsofaffin harsashai; za a ce da ku Masu Gyaran Katangar da ta Rushe, Masu Farfaɗo da Tituna da kuma Wuraren zama.
Jou ema nochak oger kuondeu mane omukore, kendo gini gedi ewi mise machon mane oketi, mi noluongi ni Jager Ohinga mane Omukore kendo ni Jalos Yore Matindo mane ji odakie.
13 “In kun kiyaye ƙafafunku daga take Asabbaci da kuma daga aikata abin da kuka gan dama a ranata mai tsarki, in kuka kira Asabbaci ranar murna rana mai tsarki ta Ubangiji kuma mai bangirma, in kuka girmama ta ta wurin ƙin yin abin da kuka gan dama da kuma yin al’amuranku ko yin mugayen maganganu,
“Ka ok uketho odiechiengʼ mar Sabato, kendo utimo dwarou e odiechienga maler, ka uwacho ni Sabato en chiengʼ mor, kendo mowal ni Jehova Nyasaye kumiye luor, ma ok utimo gik ma un ema udwaro, kendo ka uweyo wecheu manono,
14 sa’an nan za ku yi farin ciki a cikin Ubangiji, zan kuma sa ku a kan maɗaukaka ƙasashe ku kuma yi biki a gādon mahaifinku Yaƙub.” Ni Ubangiji ne na faɗa.
eka unubed moil kuom Jehova Nyasaye, mi oteru ewi piny kama otingʼore, bende nomiu chiemo kar mwandu mane osingore ne Jakobo kwaru.” Jehova Nyasaye ema owacho.