< Ishaya 58 >
1 “Ku yi ihu da ƙarfi, ba ƙaƙƙautawa. Ku tā da muryarku kamar busar ƙaho. Ku furta wa mutanena tawayensu da kuma ga gidan Yaƙub zunubansu.
Kacaipounglah hram nateh, panguep hanh. Mongka patetlah na lawk cai sak. Ka taminaw ni kâlawk a eknae hoi Jakop imthung yonnae hah pâpho haw.
2 Gama kowace rana suna nemana; suna marmarin sanin hanyoyina, sai ka ce al’ummar da take yin abin da yake daidai ba ta kuma yashe umarnan Allahnta ba. Sun nemi shawarwaran da suke daidai daga gare ni suna kuma marmari Allah ya zo kusa da su.
Hateiteh, hnintangkuem kai hah na tawng awh teh, ka lamthung panue e hah a ngai awh. Miphun buet touh ni lannae a sak teh, Cathut e lamthung a ceitakhai boihoeh e patetlah kângingnae phunglam hah na pâlei awh teh, Cathut hnai hane hai a ngai awh.
3 Suna cewa, ‘Don me muka yi azumi, ba ka kuma gani ba? Me ya sa muka ƙasƙantar da kanmu, ba ka kuma lura da wannan ba?’ “Duk da haka a ranar azuminku, kuna yi yadda kuka ga dama kuna kuma zaluntar dukan ma’aikata.
Bangkongmaw, rawca ka hai awh e na hmu hoeh. Bang kecu dawk maw, oupnae na poe e hah na panuek laipalah ati awh. Khenhaw! rawca na hai hnin vah, namamouh nawmnae na sak awh teh, na thaw katawknaw pueng na dudam awh.
4 Azuminku yakan ƙare a faɗa da kuma hargitsi, kuna ta naushin juna da mugayen naushe-naushe. Ba za ku iya azumi kamar yadda kuke yi a yau ku zaci za a ji muryarku can sama.
Nangmouh ni kâyuekâounnae hoi, thoenae kut na kahluem awh teh, kâthaw hanelah, rawca hah ouk na hai awh. Sahnin e rawca na hai awh e patetlah na lawknaw hah lathueng lah thai hanelah rawca na hai awh mahoeh.
5 Irin azumin da na zaɓa ke nan, rana guda kawai don mutum ya ƙasƙantar da kansa? Sunkuyar da kanku kamar iwa kawai kuna kuma kwance a tsummoki da toka? Abin da kuke kira azumi ke nan rana yardajje ga Ubangiji?
Rawcahai hnin vah, na ka rek awh e hah maw kai ni ka ngai e lah ao han. A kang patetlah lûsaling hane hoi, buri phai vaiteh vaiphu kâphuen hane na vaimoe. Hetheh, rawcahainae hoi BAWIPA ni a coe e hnin na ti awh han na vaimoe.
6 “Irin azumin da na zaɓa shi ne, a kunce sarƙoƙin rashin adalci a kuma kunce igiyoyin karkiya, a’yantar da waɗanda ake zalunta a kuma kakkarye kowace karkiya?
Tamikathout kateknae tangron rathap pouh e, yawcu patue e, hoi yawcu kâkhoe sak e heh ka ngai e rawcahainae nahoehmaw.
7 Ba shi ne ku rarraba abincinku da mayunwata ku kuma tanada wa matalauta masu yawo mahalli, sa’ad da kuka ga wanda yake tsirara, ku yi masa sutura, kada kuma ku ba wa namanku da jininku baya?
A von ka hlamnaw koe rawca poe hane karoedengnaw im vah, thokhai e nahoehmaw. Caici lah kaawmnaw na hmu navah, khohna na poe hane, nama e tak na hmu toteh na roun hoeh nahoehmaw.
8 Sa’an nan haskenku zai keto kamar ketowar alfijir, warkarwarku kuma zai bayyana nan da nan; sa’an nan adalcinku zai tafi a gabanku, ɗaukakar Ubangiji kuma zai tsare ku daga baya.
Na angnae hah amom e kho ka sei e patetlah a sei vaiteh, damnae teh karanglah a pha han. Na lannae ni na hrawi vaiteh, BAWIPA bawilennae a kamnue sak han.
9 Sa’an nan za ku yi kira, Ubangiji kuma zai amsa; za ku yi kuka don neman taimako, zai kuwa ce ga ni nan. “In kuka kawar da karkiyar zalunci, kuka daina nuna wa juna yatsa da kuma faɗar mugayen maganganu,
Hottelah na kaw vaiteh, BAWIPA ni a pato han. Na kaw toteh ahni ni, hi ka o ati han. Nangmouh thung dawk e yawcu hoi, khutdon hoi takhi e, dudamnae lawk dei e hah na kâvan sak awh teh,
10 in kuma kuka ɗauki lokaci kuka ƙosar da mayunwata kuka kuma biya bukatun waɗanda suke shan tsanani, sa’an nan ne haskenku zai haskaka cikin duhu darenku kuma zai zama kamar tsakar rana.
a von ka hlamnaw hanelah hring na pasoung teh, rektap e naw hah a von na paha sak pawiteh, hmonae um vah na angnae a tâco vaiteh, hmonae hah kanîthun patetlah ao han.
11 Ubangiji zai bishe ku kullum; zai biya muku bukatunku a ƙasa mai zafin rana ya kuma ƙarfafa ƙasusuwanku. Za ku zama kamar lambun da aka yi masa banruwa, kamar rafin da ruwansa ba ya ƙafewa.
Pout laipalah BAWIPA ni na hrawi awh han. Takang a tho navah, ka boum lah na paca han. Na hrunaw hai a tha ka o sak han. Tui ka bu e takha patetlah kahak boihoeh e tuiphuek patetlah na o han.
12 Mutanenku za su sāke gina kufai na da su kuma daga tsofaffin harsashai; za a ce da ku Masu Gyaran Katangar da ta Rushe, Masu Farfaɗo da Tituna da kuma Wuraren zama.
Nangmouh thung e taminaw ni palang ka rawk e hmuen hah na pathoup awh han. Se moikapap e adu lah ung e pathoup awh ati han. Hottelah nangmouh teh, ka rawk e ka pathoupkung tamimaya lam, khosak nahanelah, patuen ka pathoupkung lah na o awh ati awh han.
13 “In kun kiyaye ƙafafunku daga take Asabbaci da kuma daga aikata abin da kuka gan dama a ranata mai tsarki, in kuka kira Asabbaci ranar murna rana mai tsarki ta Ubangiji kuma mai bangirma, in kuka girmama ta ta wurin ƙin yin abin da kuka gan dama da kuma yin al’amuranku ko yin mugayen maganganu,
Sabbath a ek hoeh nahan hoi, hnin kathoung hnin nah na ngai e na sak hoeh nahanelah, sabbath hah nawmnae doeh na titeh, BAWIPA e hnin kathoung teh, bari han kamcu na titeh, ma ngai e tarawi mahoeh, mae nawmnae hai sak mahoeh, lawk dei laipalah na pho na len awh pawiteh,
14 sa’an nan za ku yi farin ciki a cikin Ubangiji, zan kuma sa ku a kan maɗaukaka ƙasashe ku kuma yi biki a gādon mahaifinku Yaƙub.” Ni Ubangiji ne na faɗa.
BAWIPA dawkvah, na lunghawi vaiteh, talai a rasangnae hmuen dawk na kâcui han. Na pa Jakop ni a pang e râw hoi na kawk han. BAWIPA e pahni ni a dei toe ati.