< Ishaya 57 >

1 Mai adalci yakan mutu, ba kuwa wanda yakan yi tunani a zuciyarsa; an kwashe mutanen kirki, ba kuwa wanda ya fahimta cewa an kwashe masu adalci don a tsame su daga mugunta.
Joma kare tho, to onge ngʼama wachno chando e chunye, joma ogeno kuom Nyasaye bende tho, to onge ngʼama dewo kendo joma kare igolo mondo kik richo yudgi.
2 Waɗanda suke aikata abin da yake daidai sukan shiga da salama; sukan huta yayinda suka kwanta cikin kabari.
Joma timbegi ni kare yudo kwe; kendo giyudo yweyo ka ginindo e liel.
3 “Amma ku, ku matso nan, ku’ya’ya maza na masu sihiri, ku zuriyar mazinata da karuwai!
“To un, biuru un yawuot jojuogi, ma koth terruok kod chode!
4 Wane ne kuke yi wa ba’a? Ga wa kuke masa gwalo kuna kuma fitar da harshe? Ashe, ku ba tarin’yan tawaye ba ne, zuriyar maƙaryata?
En ngʼa ma ujaro? En ngʼa mutingʼorene malo kendo kumilone leu? Donge un koth jonjore ma jo-miriambo?
5 Kuna cike da muguwar sha’awa mai ƙonawa a cikin itatuwan oak da kuma a ƙarƙashin kowane itace mai inuwa; kuna miƙa hadayar’ya’yanku a rafuffuka da kuma a ƙarƙashin tsagaggun duwatsu.
Uoworu gi gombo manono ka un e tiend yiend ober kod yiende mamoko motimo otiep; kendo kanyo ema uwangʼoe nyithindu ka misengini e holni kendo e kuonde rogo.
6 Gumakan da suke cikin duwatsu masu sulɓi su ne rabonku; su ɗin, su ne rabonku. I, gare su kuka kwarara hadayu na sha kuka kuma miƙa hadayu na gari. Saboda waɗannan abubuwa, zan yi haƙuri?
Kar dak mar nyisecheni ni e kind hoho motimo lwendni mapoth, kuno ema ogandau nitie. Ee, kuondego ema usechiwoe misengini miolo piny, kod misengini mag cham. Kaluwore gi gigi duto, bende anyalo weyonu?
7 Kun yi gadonku a dogayen duwatsu masu tsayi da kuma a tudu mai tsawo; a can kuka haura don ku miƙa hadayunku.
Iseloso kitanda mari kama otingʼore gi malo; kanyo ema isechiwoe misenginigi.
8 A bayan ƙofofi da madogaran ƙofofi kuka kafa alamun gumakanku. Kuka yashe ni, kuka kware gadonku, kuka kwanta a kansa kuka fadada shi; kuka kuma ƙulla yarjejjeniya da waɗanda kuke ƙaunar gadajensu, kuka dubi tsiraicinsu.
E tok dhoutu kod ewi sirni mag dhoutu useketoe kido mar nyisecheu manono. Adier useweya mabor muchalo nyiri molonyore duk kendo unindo e kitanda malach ma useloso; usetimo winjruok gi joma uhero kitendinigi kendo ne uneno dugegi.
9 Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol h7585)
Ne uterone ruoth Molek mo zeituni kod modhi moko mangʼwe ngʼar. Ne uoro jombetre mau e piny mabor; to gikone ne utundo mana e tho owuon! (Sheol h7585)
10 Kuka gaji cikin dukan al’amuranku, amma ba ku iya cewa, ‘Aikin banza ne ba.’ Kuka sami sabuntar ƙarfinku, ta haka ba ku suma ba.
Kata nobedo ni timbegi mamono duto nooli kamano; to ne ok inyal wacho ni, ‘Gionge tich.’ Nibedo gi teko kendo omiyo chunyi ne ok onyosore.
11 “Wa ya sa ku fargaba, kuna jin tsoro har kuka yi mini ƙarya, ba ku kuma tuna da ni ba balle ku yi tunanin wannan a zukatanku? Ba don na daɗe ina shiru ba ne ya sa ba kwa tsorona?
“En ngʼatno ma chunyu ogeno ahinya kendo uluoro, momiyo usebedona jo-miriambo, kendo ok usepara kata mana paro wechena e chunyu? Koso en nikech uneno ni aselingʼ ahinya, momiyo ok useluora?
12 Zan bayyana adalcinku da kuma ayyukanku, ba kuwa za su amfane ku ba.
Abiro nyiso ayanga timbeu makare kod tijeu, kendo ok ginikelnu konyruok.
13 Sa’ad da kuka nemi taimako, bari tarin gumakanku su cece ku! Iska za tă kwashe dukansu tă tafi, ɗan numfashi kawai zai hura su. Amma mutumin da ya mai da ni mafakarsa zai gāji ƙasar ya kuma mallaki dutsena mai tsarki.”
We ane nyisecheni manonogo okonyi sa ma inie chandruok! Yamo mafuto biro yweyogi oko duto, kata mana muya matin nono nokudhgi matergi mabor. To ngʼama oloka kar pondone nokaw piny, mi goda maler nobed mwandune.”
14 Za a kuma ce, “Ku gina, ku gina, ku gyara hanya! Ku kawar da abubuwan sa tuntuɓe a hanyar mutanena.”
Kendo enowach niya: “Buguru yo, bugeuru kendo ulose maber! Goluru gik madichwany joga e yo.”
15 Gama abin da Maɗaukaki da kuma Mai daraja ya faɗa wanda yake raye har abada, wanda sunansa mai tsarki ne, “Ina zama a bisa da kuma a tsattsarkan wuri, amma kuma tare da shi wanda yake mai halin tuba mai tawali’u a ruhu, don in farfaɗo da ruhu mai tawali’u in kuma farfaɗo da zuciyar mai halin tuba.
Nimar ma e gima Jal Man Malo Moloyo ma en Jal modak nyaka chiengʼ, ma nyinge ler wacho, “Adak kama ler man malo, kaachiel gi ngʼat mofwenyo richone kendo man-gi chuny mobolore, mondo aduog chuny ngʼat moboloreno kendo ajiw chuny ngʼat mofwenyo richone.
16 Ba zan tuhume su har abada ba, ba kuwa kullum zai yi fushi ba, gama a haka ruhun mutumin zan yi suma a gabana, shi numfashin mutumin da na halitta.
Ok anabed ka adhawo ndalo duto, kata bedo gi ich wangʼ kinde duto, nimar katimo kamano, to chuny dhano biro nyosore e nyima, ma en muya mane aketo kuom dhano.
17 Na yi fushi saboda kwaɗayin zunubinsa; na yi masa horo, na kuma ɓoye fuskata saboda fushi, duk da haka ya ci gaba da ayyukan zunubinsa.
Ne akecho gi timbene mamono ma ok rum, ne amiye kum, kendo apandone wangʼa ka an-gi mirima, to kata kamano nomedo mana dhiyo nyime gi timbene mamonogo.
18 Na ga al’amuransa, amma zan warkar da shi; zan bi da shi in mayar da ta’aziyya a gare shi,
Aseneno yorene to kata kamano abiro change; abiro nyise yo kendo aho chunye;
19 ina ƙirƙiro yabo a leɓunan masu makoki a Isra’ila. Salama, salama, ga waɗanda suke nesa da kuma kusa,” in ji Ubangiji. “Zan kuma warkar da su.”
ka achiwo wende pak e dho jo-Israel man-gi kuyo. Kwe, kwe, ne jogo man machiegni kod man maboyo. Kendo abiro changogi,” Jehova Nyasaye owacho.
20 Amma mugaye suna kama da tumbatsar teku, wanda ba ya natsuwa, wanda raƙumansa sukan kawo gurɓacewa da tabo.
To joricho chalo gi nam moduwore, ma ok nyal bedo gi kwe, ma apaka mage gingore kendo kelo chwodho.
21 “Babu salama ga mugaye,” in ji Allahna.
Nyasacha wacho niya, “Onge kwe ne joricho.”

< Ishaya 57 >