< Ishaya 57 >
1 Mai adalci yakan mutu, ba kuwa wanda yakan yi tunani a zuciyarsa; an kwashe mutanen kirki, ba kuwa wanda ya fahimta cewa an kwashe masu adalci don a tsame su daga mugunta.
Aka dueng te milh dae lungbuei ah aka dueh hlang a om moenih. A sitlohnah hlang rhoek a coi te yakming pawt cakhaw aka dueng tah yoethae hmai lamloh a coi.
2 Waɗanda suke aikata abin da yake daidai sukan shiga da salama; sukan huta yayinda suka kwanta cikin kabari.
Anih te ngaimong la a kun vaengah a thingkong dongah duem uh tih a langya la pongpa van.
3 “Amma ku, ku matso nan, ku’ya’ya maza na masu sihiri, ku zuriyar mazinata da karuwai!
Tedae nangmih kutyaek aka so ca rhoek, samphaih neh cukhalh kah tiingan khaw pahoi ha moe.
4 Wane ne kuke yi wa ba’a? Ga wa kuke masa gwalo kuna kuma fitar da harshe? Ashe, ku ba tarin’yan tawaye ba ne, zuriyar maƙaryata?
U taengah nim na pang na dok? U taengah nim ka na ang tih lai na hlo thil, boekoek camoe neh laithae kah cangti te nang moenih a?
5 Kuna cike da muguwar sha’awa mai ƙonawa a cikin itatuwan oak da kuma a ƙarƙashin kowane itace mai inuwa; kuna miƙa hadayar’ya’yanku a rafuffuka da kuma a ƙarƙashin tsagaggun duwatsu.
Thingnu taeng neh thing hing hmui takuem kah aka haw, thaelvap thaelpang hmui kah soklong ah camoe aka ngawn rhoek aw.
6 Gumakan da suke cikin duwatsu masu sulɓi su ne rabonku; su ɗin, su ne rabonku. I, gare su kuka kwarara hadayu na sha kuka kuma miƙa hadayu na gari. Saboda waɗannan abubuwa, zan yi haƙuri?
Na hamsum tah soklong longhnal dongah om lah ko. Amah te ni nang kah hmulung rhoe pai. Te rhoek taengah tuisi na bueih tih khocang na nawn lalah ko ka hlawt het aya te?
7 Kun yi gadonku a dogayen duwatsu masu tsayi da kuma a tudu mai tsawo; a can kuka haura don ku miƙa hadayunku.
Tlang sang ah na thingkong te na phaih cakdawk van tih hmueih ngawn hamla na cet bal pueng.
8 A bayan ƙofofi da madogaran ƙofofi kuka kafa alamun gumakanku. Kuka yashe ni, kuka kware gadonku, kuka kwanta a kansa kuka fadada shi; kuka kuma ƙulla yarjejjeniya da waɗanda kuke ƙaunar gadajensu, kuka dubi tsiraicinsu.
Thohkhaih hael neh rhungsut dongah namah poekkoepnah na khueh. Kai taeng lamkah phoeiah tah a tling la na van tih na thingkong te amih taengah a ah -oem la na khueh pah. A thingkong te na lungnah tih a kut te na hmuh pah.
9 Kuka tafi wurin Molek da man zaitun kuka kuma riɓaɓɓanya turarenku. Kuka aika jakadunku can da nisa; kuka gangara zuwa cikin kabari kansa! (Sheol )
Manghai te situi neh na yiin. Na bova te na koei tih khohla la na laipai na tueih phoeiah saelkhui la na kunyun. (Sheol )
10 Kuka gaji cikin dukan al’amuranku, amma ba ku iya cewa, ‘Aikin banza ne ba.’ Kuka sami sabuntar ƙarfinku, ta haka ba ku suma ba.
Na longpuei te puh tih na kohnue dae, 'vi uh coeng, 'ti boeh. Na kut dongkah hingnah na hmuh coeng dongah na kothae sak boeh.
11 “Wa ya sa ku fargaba, kuna jin tsoro har kuka yi mini ƙarya, ba ku kuma tuna da ni ba balle ku yi tunanin wannan a zukatanku? Ba don na daɗe ina shiru ba ne ya sa ba kwa tsorona?
Unim na mawn thil tih na rhih. Na laithae dongah kai he nan poek pawt tih na lungbuei ah na khueh moenih. Kai nan rhih pawt khaw khosuen lamloh ka ngam dongah moenih a?
12 Zan bayyana adalcinku da kuma ayyukanku, ba kuwa za su amfane ku ba.
Na duengnah neh na khoboe te kamah loh kan yan vetih nang n'hoeikhang sak uh mahpawh.
13 Sa’ad da kuka nemi taimako, bari tarin gumakanku su cece ku! Iska za tă kwashe dukansu tă tafi, ɗan numfashi kawai zai hura su. Amma mutumin da ya mai da ni mafakarsa zai gāji ƙasar ya kuma mallaki dutsena mai tsarki.”
Na pang vaengah nang te n'huul uh saeh. Na coicip te khaw a pum la khohli loh a voeih a honghi a loh ni. Tedae kai dongah aka ying tah khohmuen a pang vetih ka tlang cim khaw a pang ni.
14 Za a kuma ce, “Ku gina, ku gina, ku gyara hanya! Ku kawar da abubuwan sa tuntuɓe a hanyar mutanena.”
Te vaengah, “Picai uh, picai uh, longpuei te saelh uh. Ka pilnam longpuei kah hmuitoel te khoel uh.
15 Gama abin da Maɗaukaki da kuma Mai daraja ya faɗa wanda yake raye har abada, wanda sunansa mai tsarki ne, “Ina zama a bisa da kuma a tsattsarkan wuri, amma kuma tare da shi wanda yake mai halin tuba mai tawali’u a ruhu, don in farfaɗo da ruhu mai tawali’u in kuma farfaɗo da zuciyar mai halin tuba.
Aka pomsang uh tih aka cawkdawk, a yoeyah la kho aka sa tih hmuensang kah a ming cim neh aka cim loh, “Mueihla tlarhoel rhoek hing sak ham neh lungbuei aka paep rhoek hing sak hamla yutnah neh mueihla tlarhoel taengah khaw kho ka sak.
16 Ba zan tuhume su har abada ba, ba kuwa kullum zai yi fushi ba, gama a haka ruhun mutumin zan yi suma a gabana, shi numfashin mutumin da na halitta.
Kumhal duela kang ho aih pawt vetih a yoeyah la ka thintoek aih mahpawh. Ka mikhmuh kah mueihla neh kamah loh ka saii hingnah hiil he khaw khobing lah ve.
17 Na yi fushi saboda kwaɗayin zunubinsa; na yi masa horo, na kuma ɓoye fuskata saboda fushi, duk da haka ya ci gaba da ayyukan zunubinsa.
Thaesainah neh a mueluemnah te ka thintoek tih anih ka ngawn. Ka thuh uh tih ka thintoek. A lungbuei kah a khosing neh hnukcol la cet.
18 Na ga al’amuransa, amma zan warkar da shi; zan bi da shi in mayar da ta’aziyya a gare shi,
A khosing ka hmu cakhaw anih te a hoeih sak vetih amah te ka mawt ni. Rhahdoe cangpoem ah khaw anih te hloephoelhnah neh ka thuung ni.
19 ina ƙirƙiro yabo a leɓunan masu makoki a Isra’ila. Salama, salama, ga waɗanda suke nesa da kuma kusa,” in ji Ubangiji. “Zan kuma warkar da su.”
A lai thaih kah a thaih khaw, rhoepnah he khohla neh khoyoei kah rhoepnah la ka suen,” a ti. BOEIPA loh, “Anih ka hoeih sak ni,” a ti.
20 Amma mugaye suna kama da tumbatsar teku, wanda ba ya natsuwa, wanda raƙumansa sukan kawo gurɓacewa da tabo.
Halang tah tuili bangla niknuk tih mong thai pawh. Te vaengah tui loh tuinu neh tangnong te pong a loe.
21 “Babu salama ga mugaye,” in ji Allahna.
Halang rhoek ham rhoepnah a om pawt te ka Pathen loh a thui.