< Ishaya 55 >
1 “Ku zo, dukanku masu jin ƙishi, ku zo wurin ruwaye; ku kuma da ba ku da kuɗi, ku zo, ku saya ku kuma ci! Ku zo, ku saya ruwan inabi da madara ba tare da kuɗi ba ba za ku kuma biya kome ba.
Nu tad, visi iztvīkušie, nāciet pie ūdens, un kam naudas nav, nāciet, pērciet un ēdiet, nāciet un pērciet bez naudas un bez maksas, vīnu un pienu.
2 Don me za ku kashe kuɗi a kan abin da ba abinci ba, ku kuma yi wahala a kan abin da ba za ku ƙoshi ba? Ku saurara, ku saurare ni, ku kuma ci abin da yake da kyau, ranku kuma zai ji daɗin abinci mafi kyau.
Kāpēc jūs naudu nosverat par to, kas maize nav, un savu pelņu par to, no kā nevar paēst? Klausāties, klausāties uz Mani tad baudīsiet labumu un jūsu dvēsele atspirdzināsies taukumos.
3 Ku kasa kunne ku kuma zo gare ni; ku saurare ni, don ranku ya rayu. Zan yi madawwamin alkawari da ku, zan nuna muku ƙaunata marar ƙarewa da na yi wa Dawuda alkawari.
Griežat šurp savu ausi un nāciet pie Manis, klausiet, tad jūsu dvēsele dzīvos! Jo Es jums celšu mūžīgu derību: Dāvida pastāvīgās apžēlošanas.
4 Duba, na mai da shi shaida ga mutane, shugaba da kuma jagorar mutane.
Redzi, Es viņu esmu iecēlis tautām par liecinieku, tautām par virsnieku un valdītāju.
5 Tabbatacce za ku kira al’umman da ba ku sani ba, kuma al’umman da ba ku sani ba za su sheƙo a guje zuwa wurinku, saboda Ubangiji Allahnku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, gama ya darjanta ku.”
Redzi, tu sauksi tautas, ko nepazini, un ļaudis, kas tevi nepazina, pie tevis steigsies, Tā Kunga, tava Dieva, Israēla Svētā, dēļ, jo Tas tevi pagodinājis.
6 Ku nemi Ubangiji tun yana samuwa; ku yi kira gare shi tun yana kusa.
Meklējiet To Kungu, kamēr Tas atrodams, piesauciet Viņu, kamēr Tas tuvu.
7 Bari mugu ya bar irin halinsa mugu kuma ya sāke irin tunaninsa. Bari yă juyo ga Ubangiji, zai kuwa ji tausayinsa, ya juyo ga Allahnmu kuma, gama shi mai gafartawa ne a sauƙaƙe.
Lai bezdievīgais atstāj savu ceļu un ļaundarītājs savas domas un atgriežas pie Tā Kunga, tad Viņš par to apžēlosies un pie mūsu Dieva, jo pie Viņa ir daudz piedošanas.
8 “Gama tunanina ba tunaninku ba ne, yadda kuke yin abubuwa ba yadda nake yin abubuwa ba ne,” in ji Ubangiji.
Jo Manas domas nav jūsu domas un jūsu ceļi nav Mani ceļi, saka Tas Kungs.
9 “Kamar yadda sammai suke can nesa da ƙasa, haka yadda nake yin abubuwa suke dabam da yadda kuke yin abubuwa tunanina kuma dabam da naku.
Jo tā kā debesis augstākas nekā zeme, tā Mani ceļi augstāki nekā jūsu ceļi, un Manas domas nekā jūsu domas.
10 Kamar yadda ruwan sama da dusar ƙanƙara suke saukowa daga sama, ba sa komowa ba tare da sun jiƙe duniya sun kuma sa su yi’ya’ya su kuma yi toho, don su ba da iri ga mai shuki da kuma abinci ga mai ci,
Jo tā kā lietus un sniegs nāk no debesīm un turp neatgriežas, bet slapina zemi un dara to auglīgu un zaļojam, ka tā dod sēklu sējējam un maizi ēdējam,
11 haka maganata da take fitowa daga bakina. Ba za tă koma gare ni wofi ba, amma za tă cika abin da nake so ta kuma cika abin da na aike ta tă yi.
Tāpat būs Mans vārds, kas iziet no Manas mutes; tas neatgriezīsies pie Manis tukšs, bet darīs, kas Man patīk, un izdosies labi, par ko Es to sūtu.
12 Za ku fita da farin ciki a kuma bi da ku da salama; duwatsu da tuddai za su ɓarke da waƙa a gabanku, dukan itatuwan jeji kuma za su tafa hannuwansu.
Jo ar prieku jūs iziesiet un ar mieru jūs tapsiet vadīti, kalni un pakalni jūsu priekšā gavilēs gavilēdami, un visi koki laukā plaukšķinās.
13 A maimakon sarƙaƙƙiya, itacen fir ne zai tsiro, a maimakon ƙayayyuwa kuma, itacen ci-zaƙi ne zai tsiro. Wannan zai zama matuni na abin da Ni Ubangiji na yi, madawwamiyar alama ce, wadda ba za a datse ba.”
Ērkšķu vietā uzaugs priedes, un dadžu vietā uzaugs mirtes, un tas Tam Kungam būs par slavu un par mūžīgu zīmi, kas netaps izdeldēta.