< Ishaya 55 >
1 “Ku zo, dukanku masu jin ƙishi, ku zo wurin ruwaye; ku kuma da ba ku da kuɗi, ku zo, ku saya ku kuma ci! Ku zo, ku saya ruwan inabi da madara ba tare da kuɗi ba ba za ku kuma biya kome ba.
LEUM GOD El fahk, “Fahsru, kowos nukewa su malu — Kof pa inge! Fahsru kowos su wangin mani la — Mongo ac nim! Fahsru! Moul wain ac milk — Ac fah wangin molo!
2 Don me za ku kashe kuɗi a kan abin da ba abinci ba, ku kuma yi wahala a kan abin da ba za ku ƙoshi ba? Ku saurara, ku saurare ni, ku kuma ci abin da yake da kyau, ranku kuma zai ji daɗin abinci mafi kyau.
Efu ku kowos sisi mani ke ma ac tia akinsewowoye kowos? Efu ku kowos sisla molin orekma lowos ac srakna masrinsral? Porongeyu ac oru ma nga fahk uh, Na kowos fah engankin mwe mongo ma wo emeet uh.
3 Ku kasa kunne ku kuma zo gare ni; ku saurare ni, don ranku ya rayu. Zan yi madawwamin alkawari da ku, zan nuna muku ƙaunata marar ƙarewa da na yi wa Dawuda alkawari.
“Mwet luk, porongeyu ac fahsru nu yuruk; Fahsru nu yuruk, na ac fah oasr moul lowos! Nga ac oru sie wuleang inmasrlok ac kowos su wangin saflaiya, Ac nga fah sot nu suwos mwe insewowo ma nga tuh wuleang nu sel David.
4 Duba, na mai da shi shaida ga mutane, shugaba da kuma jagorar mutane.
Nga oru tuh elan sie mwet kol ac leum lun mutunfacl uh, Ac nga akkalemye ku luk kacl.
5 Tabbatacce za ku kira al’umman da ba ku sani ba, kuma al’umman da ba ku sani ba za su sheƙo a guje zuwa wurinku, saboda Ubangiji Allahnku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, gama ya darjanta ku.”
Inge kowos fah suli mutunfacl saya uh. Sie pacl ah, elos tuh tia etekowos, A inge elos ac kasrusr tuku in wi kowos! Nga, LEUM GOD lowos, God mutal lun Israel, Fah oru ma inge nukewa in sikyak; Nga fah sot nu suwos sunak ac wolana.”
6 Ku nemi Ubangiji tun yana samuwa; ku yi kira gare shi tun yana kusa.
Suk LEUM GOD ke kowos srakna ku in konalak, Pre nu sel inge ke El apkuran.
7 Bari mugu ya bar irin halinsa mugu kuma ya sāke irin tunaninsa. Bari yă juyo ga Ubangiji, zai kuwa ji tausayinsa, ya juyo ga Allahnmu kuma, gama shi mai gafartawa ne a sauƙaƙe.
Lela mwet koluk in sisla ouiyen moul lalos, Ac in ekulla ouiyen nunak lalos. Lela elos in forla nu sin LEUM GOD lasr; El pakoten ac sa in nunak munas.
8 “Gama tunanina ba tunaninku ba ne, yadda kuke yin abubuwa ba yadda nake yin abubuwa ba ne,” in ji Ubangiji.
LEUM GOD El fahk, “Nunak luk, tia oana nunak lowos, Ac inkanek luk siena liki inkanek lowos.
9 “Kamar yadda sammai suke can nesa da ƙasa, haka yadda nake yin abubuwa suke dabam da yadda kuke yin abubuwa tunanina kuma dabam da naku.
Oana ke kusrao arulana fulat liki faclu, Ouinge inkanek luk fulat liki inkanek lowos, Ac nunak luk liki nunak lowos.
10 Kamar yadda ruwan sama da dusar ƙanƙara suke saukowa daga sama, ba sa komowa ba tare da sun jiƙe duniya sun kuma sa su yi’ya’ya su kuma yi toho, don su ba da iri ga mai shuki da kuma abinci ga mai ci,
“Kas luk oana snow ac af Ma kahk inkusrao me in aksroksrokye faclu. Af uh oru sacn uh in kap Tuh in oasr fita mwe yok, ac in isus fahko mwe mongo.
11 haka maganata da take fitowa daga bakina. Ba za tă koma gare ni wofi ba, amma za tă cika abin da nake so ta kuma cika abin da na aike ta tă yi.
Ac fah oapana inge ke kas ma nga fahk uh — Ac fah tia tafongla liki ma nga sapkin uh, A ac fah orekla ma nukewa fal nu ke lungse luk.
12 Za ku fita da farin ciki a kuma bi da ku da salama; duwatsu da tuddai za su ɓarke da waƙa a gabanku, dukan itatuwan jeji kuma za su tafa hannuwansu.
“Kowos ac fah som liki acn Babylon ke engan lulap; Ac fah kokola kowos liki siti uh in misla. Eol uh ac inging uh fah wowoyak ke on, Ac sak uh fah sasa ke engan.
13 A maimakon sarƙaƙƙiya, itacen fir ne zai tsiro, a maimakon ƙayayyuwa kuma, itacen ci-zaƙi ne zai tsiro. Wannan zai zama matuni na abin da Ni Ubangiji na yi, madawwamiyar alama ce, wadda ba za a datse ba.”
Sak cypress fah kap ke acn ma mah fakfuk uh kapak we. Acn ma oasr kokul we inge, sak myrtle fah kapak we. Pa inge sie mwe akul ma ac oanna nwe tok, Sie mwe akesmak ke ma nga, LEUM GOD, orala.”