< Ishaya 54 >

1 “Ki rera, ya ke bakararriya, ke da ba ki taɓa haihuwa ba; ki ɓarke da waƙa, ki yi sowa don farin ciki, ke da ba ki taɓa naƙuda ba; domin’ya’yan mace mai kaɗaici sun fi na mai miji yawa,” in ji Ubangiji.
“Çocuk doğurmayan ey kısır kadın, Sevinç çığlıkları at; Ey doğum ağrısı nedir bilmeyen sen, Sevinçle haykır, bağır. Çünkü terk edilmiş kadının, Evli kadından daha çok çocuğu olacaktır” diyor RAB.
2 “Ki fadada wurin tentinki, ki miƙe labulen tentinki da fāɗi, kada ki janye; ƙara tsawon igiyoyinta, ki kuma ƙara ƙarfin turakunta.
“Çadırının alanını genişlet, Perdelerini uzat, çekinme. Gergi iplerini de uzat, kazıklarını sağlamlaştır.
3 Gama za ki fadada zuwa dama da hagu; zuriyarki za su kori al’ummai su kuma zauna a kufan biranensu.
Çünkü sağa sola yayılacaksın, Soyundan gelenler ulusları mülk edinecek, Issız kentlere yerleşecek.
4 “Kada ki ji tsoro; ba za ki sha kunya ba. Kada ki ji tsoron wulaƙanci, ba za a ƙasƙantar da ke ba. Za ki manta da kunyar ƙuruciyarki ba kuwa za ki tuna da zargin zaman gwauruwarki ba.
“Korkma, ayıplanmayacaksın, Utanma, aşağılanmayacaksın. Unutacaksın gençliğinde yaşadığın utancı, Dulluk ayıbını artık anmayacaksın.
5 Gama Mahaliccinki shi ne mijinki, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ne Mai Fansarki; ana ce da shi Allahn dukan duniya.
Çünkü kocan, seni yaratandır. O'nun adı Her Şeye Egemen RAB'dir, İsrail'in Kutsalı'dır seni kurtaran. O'na bütün dünyanın Tanrısı denir.”
6 Ubangiji zai kira sai ka ce ke mace ce da aka yashe ta tana kuma damuwa a ranta, macen da ta yi aure a ƙuruciya, sai kawai aka ƙi ta,” in ji Allahnki.
Tanrın diyor ki, “RAB seni terk edilmiş, Ruhu kederli bir kadın, Genç yaşta evlenip sonra dışlanmış Bir kadın olarak çağırıyor:
7 “Gama a ɗan ƙanƙanen lokaci na rabu da ke, amma da ƙauna mai zurfi zan sāke dawo da ke.
‘Bir an için seni terk ettim, Ama büyük sevecenlikle geri getireceğim.
8 Cikin fushi mai zafi na ɓoye fuskata daga gare ki na ɗan lokaci, amma da madawwamin alheri zan ji tausayinki,” in ji Ubangiji Mai Fansarki.
Bir anlık taşkın öfkeyle senden yüz çevirmiştim, Ama sonsuz sadakatle sana sevecenlik göstereceğim.’” Seni kurtaran RAB böyle diyor.
9 “A gare ni wannan ya yi kamar kwanakin Nuhu, sa’ad da na rantse cewa ruwan Nuhu ba za su ƙara rufe duniya ba. Yanzu fa na rantse ba zan yi fushi da ke ba, ba zan ƙara tsawata miki kuma ba.
“Bu benim için Nuh tufanı gibidir. Nuh tufanının bir daha yeryüzünü Kaplamayacağına nasıl ant içtimse, Sana öfkelenmeyeceğime, Seni azarlamayacağıma da ant içiyorum.
10 Ko da duwatsu za su girgiza a kuma tumɓuke tuddai, duk da haka madawwamiyar ƙaunata da nake yi miki ba za tă jijjigu ba ba kuwa za a kawar da alkawarin salamata ba,” in ji Ubangiji, wanda ya ji tausayinki.
Dağlar yerinden kalksa, tepeler sarsılsa da Sadakatim senin üzerinden kalkmaz, Esenlik antlaşmam sarsılmaz” Diyor sana merhamet eden RAB.
11 “Ya ke birni mai shan azaba, wadda hadari ya bulale ki ba a kuma ta’azantar da ke ba, zan gina ke da duwatsu turkuwoyis, zan kafa harsashenki da duwatsun saffaya.
“Ey kasırgaya tutulmuş, Avuntu bulmamış ezik kent! Taşlarını koyu harçla yerine koyacak, Temellerini laciverttaşıyla atacağım.
12 Zan gina hasumiyarki da jan yakutu, ƙofofinki kuma da duwatsu masu haske, dukan katangarki kuma da duwatsu masu daraja.
Kale burçlarını yakuttan, Kapılarını mücevherden, Surlarını değerli taşlardan yapacağım.
13 Ubangiji zai koya wa dukan’ya’yanki maza, da girma kuma salamar’ya’yanki zai zama.
Bütün çocuklarını ben RAB eğiteceğim, Esenlikleri tam olacak.
14 Da adalci za a kafa ke. Zalunci zai yi nesa da ke; ba za ki kasance da wani abin da za ki ji tsoro ba. Za a kawar da duk wani abin banrazana; ba zai yi kusa da ke ba.
Doğrulukla güçlenecek, Baskıdan uzak olacak, korkmayacaksın. Dehşet senden uzak kalacak, sana yaklaşmayacak.
15 In wani ya far miki, ba daga wurina ba ne; duk wanda ya far miki zai miƙa wuya gare ki.
Sana saldıran olursa, benden olmadığını bil. Sana saldıran herkes önünde yenilgiye uğrayacak.
16 “Duba, ni ne wanda na halicci maƙeri wanda yake zuga garwashi ya zama harshen wuta ya kuma ƙera makamin da ya dace da aikinsa. Ni ne kuma na halicci mai hallakarwa ya yi ɓarna;
“İşte, kor halindeki ateşi üfleyen, Amaca uygun silah yapan demirciyi ben yarattım. Yok etsin diye yıkıcıyı da ben yarattım.
17 ba makamin da aka ƙera don yă cuce ki da zai yi nasara, za ki kuma mayar da magana ga duk wanda ya zarge ki. Wannan ne gādon bayin Ubangiji, kuma wannan ita ce nasararsu daga gare ni,” in ji Ubangiji.
Ama sana karşı yapılan hiçbir silah işe yaramayacak, Mahkemede seni suçlayan her dili Suçlu çıkaracaksın. RAB'be kulluk edenlerin mirası şudur: Onların gönenci bendendir” diyor RAB.

< Ishaya 54 >

A Dove is Sent Forth from the Ark
A Dove is Sent Forth from the Ark