< Ishaya 54 >
1 “Ki rera, ya ke bakararriya, ke da ba ki taɓa haihuwa ba; ki ɓarke da waƙa, ki yi sowa don farin ciki, ke da ba ki taɓa naƙuda ba; domin’ya’yan mace mai kaɗaici sun fi na mai miji yawa,” in ji Ubangiji.
Agkantaka, sika a lupes a babai; sika a saan a nagpasngay; agkantaka a sirarag-o ken agsangitka iti napigsa, sika a saan pay pulos a nagpasikal. Ta dagiti annak ti nabaybay-an a babai ket ad-adunto ngem kadagiti annak ti naasawaan a babai,” kuna ni Yahweh.
2 “Ki fadada wurin tentinki, ki miƙe labulen tentinki da fāɗi, kada ki janye; ƙara tsawon igiyoyinta, ki kuma ƙara ƙarfin turakunta.
Palawaem ti toldam ken iyukradmo dagiti kurtina ti toldam; paatidogem dagiti talim ken palagdaem dagiti pasokmo.
3 Gama za ki fadada zuwa dama da hagu; zuriyarki za su kori al’ummai su kuma zauna a kufan biranensu.
Ta maiyukradkanto iti makanawan ken iti makanigid, ken parmekento dagiti kaputotam dagiti nasion ken agnaeddanto manen kadagiti langalang a siudad.
4 “Kada ki ji tsoro; ba za ki sha kunya ba. Kada ki ji tsoron wulaƙanci, ba za a ƙasƙantar da ke ba. Za ki manta da kunyar ƙuruciyarki ba kuwa za ki tuna da zargin zaman gwauruwarki ba.
Saanka nga agbuteng ta saankanton a mabainan, wenno maupay ta saankanto a maibabain; malipatamto ti pannakaibabain ti kinaagtutubom ken ti pannakaibabain ti pannakabaybay-am.
5 Gama Mahaliccinki shi ne mijinki, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ne Mai Fansarki; ana ce da shi Allahn dukan duniya.
Ta ti Nangparsua kenka ket isu ti asawam; ni Yahweh a Mannakabalin-amin ti naganna. Ti Nasantoan ti Israel ket isu ti Mannubotmo; maawagan isuna a Dios ti sangalubongan.
6 Ubangiji zai kira sai ka ce ke mace ce da aka yashe ta tana kuma damuwa a ranta, macen da ta yi aure a ƙuruciya, sai kawai aka ƙi ta,” in ji Allahnki.
Ta inayabannaka manen ni Yahweh kas asawa a nabaybay-an ken agladladingit iti espiritu, kas iti babai nga ubing a nakiasawa ken nailaksid, kuna ti Diosmo.
7 “Gama a ɗan ƙanƙanen lokaci na rabu da ke, amma da ƙauna mai zurfi zan sāke dawo da ke.
“Binaybay-anka iti apagbiit a tiempo, ngem babaen iti dakkel nga asi alaenkanto.
8 Cikin fushi mai zafi na ɓoye fuskata daga gare ki na ɗan lokaci, amma da madawwamin alheri zan ji tausayinki,” in ji Ubangiji Mai Fansarki.
Iti nakaro a pungtotko inlingedko ti rupak kenka iti apagkanito; ngem babaen iti agnanayon a kinapudnok iti tulagko kaasiankanto-kuna ni Yahweh, a mangisalakan mo.
9 “A gare ni wannan ya yi kamar kwanakin Nuhu, sa’ad da na rantse cewa ruwan Nuhu ba za su ƙara rufe duniya ba. Yanzu fa na rantse ba zan yi fushi da ke ba, ba zan ƙara tsawata miki kuma ba.
Ta daytoy ket kas kadagiti dandanum ni Noe kaniak: kas iti panangisapatak a saanen a layusen ti dandanum ni Noe ti daga, kasta met ti panangisapatak a saankanton nga ungtan wenno tubngaren.
10 Ko da duwatsu za su girgiza a kuma tumɓuke tuddai, duk da haka madawwamiyar ƙaunata da nake yi miki ba za tă jijjigu ba ba kuwa za a kawar da alkawarin salamata ba,” in ji Ubangiji, wanda ya ji tausayinki.
Ta uray no matuang dagiti bantay ken magungon dagiti turod, ngem saanto a maisina kenka ti kinapudno ti tulagko, wenno saanto a magungon ti tulagko a pannakikappia- kuna ni Yahweh, a naasi kenka.
11 “Ya ke birni mai shan azaba, wadda hadari ya bulale ki ba a kuma ta’azantar da ke ba, zan gina ke da duwatsu turkuwoyis, zan kafa harsashenki da duwatsun saffaya.
Sika a nagsagaba, a kasla pinarparigat iti bagyo ken saan a naliwliwa, kitaem, bangonekto manen ti siudadmo babaen kadagiti agkakapateg a batbato, ken ikabilkonto dagiti pundasionmo babaen iti bato a sapiro.
12 Zan gina hasumiyarki da jan yakutu, ƙofofinki kuma da duwatsu masu haske, dukan katangarki kuma da duwatsu masu daraja.
Aramidekto dagiti torrem babaen iti bato a rubi ken rumimrimat a batbato dagiti ruangam, ken napipintas a batbato dagiti akinruar a padermo.
13 Ubangiji zai koya wa dukan’ya’yanki maza, da girma kuma salamar’ya’yanki zai zama.
Ket suruanto ni Yahweh dagiti amin nga annakmo; ket dakkelto ti talna dagiti annakmo.
14 Da adalci za a kafa ke. Zalunci zai yi nesa da ke; ba za ki kasance da wani abin da za ki ji tsoro ba. Za a kawar da duk wani abin banrazana; ba zai yi kusa da ke ba.
Bangonenkanto manen iti kinalinteg. Saanmonto a pulos a mapadas ti pannakaidaddanes, ta saankanton a mabuteng, ken awanto iti nakabutbuteng nga umasideg kenka.
15 In wani ya far miki, ba daga wurina ba ne; duk wanda ya far miki zai miƙa wuya gare ki.
Kitaem, no adda ti mangpataud iti riribuk, saanto daytoy a nagtaud kaniak; siasinoman a mangpataud iti riribuk kenka ket maparmekto.
16 “Duba, ni ne wanda na halicci maƙeri wanda yake zuga garwashi ya zama harshen wuta ya kuma ƙera makamin da ya dace da aikinsa. Ni ne kuma na halicci mai hallakarwa ya yi ɓarna;
Kitaem, pinarsuak ti mammanday, a mangpasged kadagiti beggang ket agpanday kadagiti armas a kas trabahona, ken pinarsuak ti manangdadael tapno mangdadael.
17 ba makamin da aka ƙera don yă cuce ki da zai yi nasara, za ki kuma mayar da magana ga duk wanda ya zarge ki. Wannan ne gādon bayin Ubangiji, kuma wannan ita ce nasararsu daga gare ni,” in ji Ubangiji.
Awan ti naaramid nga armas nga agballigi a maibusor kenka; ket kedngamto iti pannakadusa ti siasinoman a mangakusar kenka. Daytoy ti tawid dagiti adipen ni Yahweh, ken ti pannangikalintegak kadakuada —kastoy ti pakaammo ni Yahweh.”