< Ishaya 54 >

1 “Ki rera, ya ke bakararriya, ke da ba ki taɓa haihuwa ba; ki ɓarke da waƙa, ki yi sowa don farin ciki, ke da ba ki taɓa naƙuda ba; domin’ya’yan mace mai kaɗaici sun fi na mai miji yawa,” in ji Ubangiji.
Jehova Nyasaye owacho niya, “Wer, yaye in dhako ma migumba, in ma ok inywol nyithindo; wer matek, ka igoyo koko gi ilo, in mane muoch ok okayi; nimar dhako ma migumba nobed gi nyithindo, mangʼeny moloyo dhako man-gi dichwo.
2 “Ki fadada wurin tentinki, ki miƙe labulen tentinki da fāɗi, kada ki janye; ƙara tsawon igiyoyinta, ki kuma ƙara ƙarfin turakunta.
Ket kar hembi obed maduongʼ, yar ragengʼ mar hembi obed malach, kendo kik idog chien; tud tondene obed maboyo bende igur loyene motegno.
3 Gama za ki fadada zuwa dama da hagu; zuriyarki za su kori al’ummai su kuma zauna a kufan biranensu.
Nimar ibiro medori malach kichomo bat korachwich kendo kidhi bat koracham; ogandani noma ogendini pinjegi mi dagie e mier madongo makoro owe gundini.
4 “Kada ki ji tsoro; ba za ki sha kunya ba. Kada ki ji tsoron wulaƙanci, ba za a ƙasƙantar da ke ba. Za ki manta da kunyar ƙuruciyarki ba kuwa za ki tuna da zargin zaman gwauruwarki ba.
“Kik ibed maluor; nikech ok iniyud wichkuot. Kik ibed gi luoro mar yudo wichkuot; nikech ok nojari. Wiyi nowil gi wichkuot mane iyudo ka in nyako, kendo ok inichak ipar chandruok mane ineno kane ibedo dhako ma chwore otho.
5 Gama Mahaliccinki shi ne mijinki, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ne Mai Fansarki; ana ce da shi Allahn dukan duniya.
Nimar Jachwechni e chwori, Jehova Nyasaye Maratego e nyinge midendego, Jal Maler mar Israel e Jaresni; iluonge ni Nyasach piny ngima.
6 Ubangiji zai kira sai ka ce ke mace ce da aka yashe ta tana kuma damuwa a ranta, macen da ta yi aure a ƙuruciya, sai kawai aka ƙi ta,” in ji Allahnki.
Jehova Nyasaye nodwogi ire, mana ka dhako manoyudo osejwangʼ, kendo ma chunye nigi lit ahinya, en dhako mane okend ka nyako ngili kae to bangʼe ojwangʼ,” Nyasachi ema owacho mano.
7 “Gama a ɗan ƙanƙanen lokaci na rabu da ke, amma da ƙauna mai zurfi zan sāke dawo da ke.
“Kuom kinde manok asejwangʼi, to koro abiro duogi ira gi kech mangʼeny.
8 Cikin fushi mai zafi na ɓoye fuskata daga gare ki na ɗan lokaci, amma da madawwamin alheri zan ji tausayinki,” in ji Ubangiji Mai Fansarki.
E kinde mane an gi mirima mangʼeny ne apandoni wangʼa kuom ndalo manok, to koro gi ngʼwono mochwere an-gi kech kuomi,” Jehova Nyasaye ma Jaresni ema owacho.
9 “A gare ni wannan ya yi kamar kwanakin Nuhu, sa’ad da na rantse cewa ruwan Nuhu ba za su ƙara rufe duniya ba. Yanzu fa na rantse ba zan yi fushi da ke ba, ba zan ƙara tsawata miki kuma ba.
“Kuoma to ma chalona mana gi ndalo mag Nowa kane akwongʼora ni pi mane oimo piny ok nochak obedie kendo. Omiyo koro asekwongʼora ni mirima ok nochak omaka kodu kendo, bende ok anachak adhawnu.
10 Ko da duwatsu za su girgiza a kuma tumɓuke tuddai, duk da haka madawwamiyar ƙaunata da nake yi miki ba za tă jijjigu ba ba kuwa za a kawar da alkawarin salamata ba,” in ji Ubangiji, wanda ya ji tausayinki.
Kata ka gode biro yiengni, kendo gode matindo ibiro muki, to herana kuomu mosiko ok noyiengi, bende singruokna mar kwe ok nogol,” Jehova Nyasaye man-gi kech kuomu owacho.
11 “Ya ke birni mai shan azaba, wadda hadari ya bulale ki ba a kuma ta’azantar da ke ba, zan gina ke da duwatsu turkuwoyis, zan kafa harsashenki da duwatsun saffaya.
“Yaye dala maduongʼ misando, ma ahiti oyiecho maonge ngʼama hoyo, abiro geri gi kite motegno, kendo miseni anager gi gik mabeyo.
12 Zan gina hasumiyarki da jan yakutu, ƙofofinki kuma da duwatsu masu haske, dukan katangarki kuma da duwatsu masu daraja.
Anager kuondeni mag gige lweny gi rubi, dhorangeyeni to naketie kite ma nengogi tek, kendo ohingani naketie kite mabeyo.
13 Ubangiji zai koya wa dukan’ya’yanki maza, da girma kuma salamar’ya’yanki zai zama.
Nyithindi duto nopuonj gi Jehova Nyasaye kendo ginibed gi kwe maduongʼ.
14 Da adalci za a kafa ke. Zalunci zai yi nesa da ke; ba za ki kasance da wani abin da za ki ji tsoro ba. Za a kawar da duk wani abin banrazana; ba zai yi kusa da ke ba.
Ibiro geri e tim makare: Ok nichak ine tij achuna; kendo onge gima iniluor. Bwok maduongʼ ibiro ter mabor kode; kendo ok ginisud machiegni kodi.
15 In wani ya far miki, ba daga wurina ba ne; duk wanda ya far miki zai miƙa wuya gare ki.
Kapo ni ngʼato omonji, to ok nobed ni an ema aore; to ngʼato angʼata momonji nochiwre e lweti.
16 “Duba, ni ne wanda na halicci maƙeri wanda yake zuga garwashi ya zama harshen wuta ya kuma ƙera makamin da ya dace da aikinsa. Ni ne kuma na halicci mai hallakarwa ya yi ɓarna;
“To ne, an ema ne achweyo jatheth mula, machwako chuma e mach, kendo loso gige lweny makare ne tijno. An ema asechweyo jaketh mabiro kelonegi chandruok;
17 ba makamin da aka ƙera don yă cuce ki da zai yi nasara, za ki kuma mayar da magana ga duk wanda ya zarge ki. Wannan ne gādon bayin Ubangiji, kuma wannan ita ce nasararsu daga gare ni,” in ji Ubangiji.
onge gige lweny molosi ne in mano hinyi, kendo inilo buche duto modonjnie. Ma e pok ma jotich Jehova Nyasaye yudo, kendo ma bende e gweth ma asemiyou,” Jehova Nyasaye owacho.

< Ishaya 54 >

A Dove is Sent Forth from the Ark
A Dove is Sent Forth from the Ark