< Ishaya 53 >

1 Wa ya gaskata saƙonmu kuma ga wa hannun Ubangiji ya bayyana?
Mwet uh topuk, “Ku su lukun ku in lulalfongi ma kut srumun inge? Su ac ku in liye poun LEUM GOD in ma inge?
2 Ya yi girma kamar dashe marar ƙarfi, kamar saiwa kuma daga ƙeƙasasshiyar ƙasa. Ba shi da kyan gani ko wani makamin da zai ja hankalinmu, babu wani abin da yake da shi da zai sa mu yi sha’awarsa.
Ma lungse lun LEUM GOD pa inge, tuh mwet kulansap lal In kapak oana soko sak fusr ma yoki ac okahla in acn pao. El tia mangol ac el tia pac kato. Wanginna ma ac oru kut in lohang nu sel. Wangin ma wo kacl, ku ma fal in pwen mutasr nu sel. Wangin ma oru kut in ke apkuran nu yorol.
3 Mutane suka rena shi suka ƙi shi, mutum ne cike da baƙin ciki, ya kuma saba da wahala. Kamar wanda mutane suna ɓuya fuskokinsu daga gare shi aka rena shi aka yi banza da shi.
Kut srungal ac sisella. El mutangla keok ac waiok. Wanginna mwet ngetang nu sel. Kut pilesral ac tiana lohang nu sel.
4 Tabbatacce ya ɗauki cututtukanmu ya kuma daure da baƙin cikinmu duk da haka muka ɗauka Allah ya hukunta shi ne, ya buge shi ya kuma sa ya sha azaba.
“A el mutangla keok su fal in orek nu sesr, Ac waiok su ac ma lasr. Ke orek ouinge nu sel, kut pangon mu Mwe keok inge kaiyuk lun God nu sel.
5 Amma aka yi masa rauni saboda laifofinmu, aka ƙuje shi saboda kurakuranmu; hukuncin da ya kawo mana salama ya kasance a kansa, kuma ta wurin mikinsa ya sa muka warke.
A kanteyuki el ke sripen ma koluk lasr, Sringsring el ke ma koluk kut orala. Kut kwela ke sripen kalya ma el keok kac, Akwoyeyukla kut ke sringsring ma el eis.
6 Dukanmu, muna kama da tumakin da suka ɓata, kowannenmu ya kama hanyarsa; Ubangiji kuwa ya sa hukunci ya auko a kansa hukuncin da ya wajaba a kanmu.
Kut nukewa oana sheep tuhlac, Kais sie sesr fahsr ke inkanek lal sifacna. A LEUM GOD El filiya facl Kaiyuk su fal in ma nu sesr nukewa.
7 Aka wulaƙanta shi aka kuma yi masa azaba, duk da haka bai buɗe bakinsa ba; aka kai shi kamar ɗan rago zuwa wurin yanka, kuma kamar tunkiya a gaban masu askinta tana shiru, haka bai buɗe bakinsa ba.
“Orek El arulana koluk, a el pusisel in mutangla; El tiana fahkla sie kas. Oana soko sheep fusr ma akola in anwuki, Oana soko sheep ma kokola in kalkulla, El tiana fahkla sie kas.
8 Da wulaƙanci da kuma hukunci aka ɗauke shi aka tafi. Wa kuwa zai yi maganar zuriyarsa? Gama an kawar da shi daga ƙasar masu rai; saboda laifin mutanena aka kashe shi.
Elos sruokilya, ac nununkal, ac kololla nu ke misa, A wangin sie lohang nu ke ongoiya lal. Anwuki el ke sripen ma koluk lun mwet lasr.
9 Aka yi jana’izarsa tare da mugaye, aka binne shi tare da masu arziki, ko da yake bai taɓa yin wani tashin hankali ba, ko a sami ƙarya a bakinsa.
Filiyuki el in sie kulyuk yurin mwet koluk, El pukpuki inmasrlon mwet kasrup, El ne tia orala kutena ma koluk, Ku fahkla sie kas kikiap.”
10 Duk da haka nufin Ubangiji ne a ƙuje shi yă kuma sa yă sha wahala, kuma ko da yake Ubangiji ya sa ransa ya zama hadaya don zunubi, zai ga zuriyarsa zai kuma kawo masa tsawon rai, nufin Ubangiji kuma zai yi nasara a hannunsa.
LEUM GOD El fahk, “Oakwuk luk pa elan keok; Misa lal uh sie mwe kisa in ase nunak munas. Ouinge el fah liye fwilin tulik natul; Ac fah loes moul lal, Ac ke sripal, oakwuk luk fah orekla.
11 Bayan wahalar ransa, zai ga hasken rai, ya kuma gamsu; ta wurin saninsa bawana mai adalci zai’yantar da mutane masu yawa, zai kuma ɗauki laifofinsu.
Tukun sie moul na keok, el fah sifil insewowo; El fah etu lah el tia keok ke wangin. Mwet kulansap oaru luk, su nga insewowo kacl Fah polong kalyeiyuk lun mwet puspis, Ac ke sripal nga fah nunak munas nu selos.
12 Saboda haka zan ba shi rabo tare da manya, zai kuma raba ganima tare da masu ƙarfi, domin ya ba da ransa har mutuwa, aka kuma lissafta shi tare da masu laifofi. Gama ya ɗauki zunubin mutane masu yawa, ya kuma yi roƙo saboda laifofinsu.
Ouinge nga fah arulana akfulatyal, Ac sang acn sel inmasrlon mwet fulat ac ku. El sifacna asang moul lal Ac ipeis ke mwe ongoiya lun mwet koluk. El eis acn sin mwet koluk puspis, Ac el pre tuh in nunak munas nu selos.”

< Ishaya 53 >