< Ishaya 53 >

1 Wa ya gaskata saƙonmu kuma ga wa hannun Ubangiji ya bayyana?
En ngʼa moseyie wach ma walando, koso en ngʼa ma Jehova Nyasaye osenyiso tekone?
2 Ya yi girma kamar dashe marar ƙarfi, kamar saiwa kuma daga ƙeƙasasshiyar ƙasa. Ba shi da kyan gani ko wani makamin da zai ja hankalinmu, babu wani abin da yake da shi da zai sa mu yi sha’awarsa.
Nodongo e nyime mana ka chuny yath mayom matwi; kendo mana ka tiend yath madongo kaa e lowo motwo. Ne oonge gi chia kata duongʼ moro mane nyalo lombo wangʼwa kuome, kendo onge gima ne nenore kuome maber mane nyalo miyo wahere.
3 Mutane suka rena shi suka ƙi shi, mutum ne cike da baƙin ciki, ya kuma saba da wahala. Kamar wanda mutane suna ɓuya fuskokinsu daga gare shi aka rena shi aka yi banza da shi.
Ne ojare mokwede gi oganda, en ngʼat mane neno chandruok mangʼeny, kendo mosiko kawinjo rem. Ji nojare kendo wan bende ne ok wamiye luor, mana ka ngʼama ok dwar neno.
4 Tabbatacce ya ɗauki cututtukanmu ya kuma daure da baƙin cikinmu duk da haka muka ɗauka Allah ya hukunta shi ne, ya buge shi ya kuma sa ya sha azaba.
Adier, notingʼo sandruok-wa kendo chandruokwa ema ne ture, kata kamano wan to ne waparo ni kum mane oyudo, sandruok kod chandruok noa kuom Nyasaye.
5 Amma aka yi masa rauni saboda laifofinmu, aka ƙuje shi saboda kurakuranmu; hukuncin da ya kawo mana salama ya kasance a kansa, kuma ta wurin mikinsa ya sa muka warke.
To kare ne ochwowe mana nikech kethowa, nosande malit nikech richowa; kum mane oyudo kuome ema nokelnwa kwe, kendo moriemo mage ema nochangowa.
6 Dukanmu, muna kama da tumakin da suka ɓata, kowannenmu ya kama hanyarsa; Ubangiji kuwa ya sa hukunci ya auko a kansa hukuncin da ya wajaba a kanmu.
Wan duto, waselal mana ka rombe, ka ngʼato ochomo mana yore owuon; kendo Jehova Nyasaye oseketo kuome richowa duto.
7 Aka wulaƙanta shi aka kuma yi masa azaba, duk da haka bai buɗe bakinsa ba; aka kai shi kamar ɗan rago zuwa wurin yanka, kuma kamar tunkiya a gaban masu askinta tana shiru, haka bai buɗe bakinsa ba.
Nosande kichwade malit to ne ok otingʼo dhoge; notere kar thone mana ka rombo mitero kar yengʼo, kendo nolingʼ ka rombo manie lwet joma ngʼado yiere, omiyo en bende ne ok otingʼo dhoge.
8 Da wulaƙanci da kuma hukunci aka ɗauke shi aka tafi. Wa kuwa zai yi maganar zuriyarsa? Gama an kawar da shi daga ƙasar masu rai; saboda laifin mutanena aka kashe shi.
Ne oyale angʼaya kendo nongʼadne bura molal kode. To en ngʼa manyalo wuoyo kuom gunde? Nimar nogole e piny joma ngima, kendo nolal kode nikech richo mag jowa.
9 Aka yi jana’izarsa tare da mugaye, aka binne shi tare da masu arziki, ko da yake bai taɓa yin wani tashin hankali ba, ko a sami ƙarya a bakinsa.
Ne okete e bur e kind joricho kendo gi jo-mwandu e thone, kata obedo ni ne ok otimo tim mahundu moro amora bende miriambo nine ok owuok e dhoge.
10 Duk da haka nufin Ubangiji ne a ƙuje shi yă kuma sa yă sha wahala, kuma ko da yake Ubangiji ya sa ransa ya zama hadaya don zunubi, zai ga zuriyarsa zai kuma kawo masa tsawon rai, nufin Ubangiji kuma zai yi nasara a hannunsa.
To kata kamano ne en dwaro Jehova Nyasaye mondo sande malit koyudo chandruok, kendo Jehova Nyasaye nochiwo ngimane mondo obed misango mar pwodhruok e ketho, to enone nyikwaye kendo omedne ndalo, kendo dwaro mar Nyasaye nochop kare nikech en.
11 Bayan wahalar ransa, zai ga hasken rai, ya kuma gamsu; ta wurin saninsa bawana mai adalci zai’yantar da mutane masu yawa, zai kuma ɗauki laifofinsu.
Bangʼ chandruokne duto enone ler mar ngima kendo noyud mor e chunye; kuom riekone, jatichna makare nongʼad bura makare ne ji mangʼeny kendo notingʼ richogi.
12 Saboda haka zan ba shi rabo tare da manya, zai kuma raba ganima tare da masu ƙarfi, domin ya ba da ransa har mutuwa, aka kuma lissafta shi tare da masu laifofi. Gama ya ɗauki zunubin mutane masu yawa, ya kuma yi roƙo saboda laifofinsu.
Kuom mano abiro miye pok e kind thuondi kendo enopog gik moyaki gi rateke, nikech ne ochiwo ngimane nyaka tho mine okwane kod joketho. Nimar notingʼo richo ji mangʼeny kendo nochungʼ kar joricho e nyim Nyasaye.

< Ishaya 53 >