< Ishaya 52 >

1 Ki farka, ki farka, ya Sihiyona, ki sanya wa kanki ƙarfi. Ki sa rigarki na daraja, Ya Urushalima, birni mai tsarki. Marasa kaciya da maƙazanta ba za su shi cikinki ba.
Uzmosties, uzmosties! Apvelc savu stiprumu, Ciāna! Apvelc savas goda drēbes, svētā pilsēta Jeruzāleme! Jo neviens, kas neapgraizīts un nešķīsts, pie tevis vairs nenāks.
2 Ki kakkaɓe ƙurarki; ki tashi, ki zauna a kursiyinki, ya Urushalima. Ki’yantar da kanki daga sarƙoƙi a wuyanki, Ke kamammiyar Diyar Sihiyona.
Nokrati pīšļus, celies, apsēdies, Jeruzāleme! Atraisi sava kakla saites, apcietinātā Ciānas meita!
3 Gama ga abin Ubangiji yana cewa, “An sayar da ke ba da kuɗi ba, kuma ba da kuɗi za a fanshe ki ba.”
Jo tā saka Tas Kungs: jūs esat par velti pārdoti, jūs arī bez naudas tapsiet atpirkti.
4 Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “Da farko mutanena suka gangara zuwa Masar don su zauna; a baya-bayan nan, Assuriya sun zalunce su.
Jo tā saka Tas Kungs Dievs: vecos laikos Mani ļaudis nogāja uz Ēģipti, tur piemist, un Asurs tos bez vainas apbēdinājis.
5 “Yanzu kuma me nake da shi a nan?” In ji Ubangiji. “Gama an kwashe mutanena ba a bakin kome ba kuma waɗanda suka mallake su sun yi musu ba’a, Kullum ana cin gaba da yin wa sunana saɓo.
Un nu, kas nu Man še? Saka Tas Kungs. Jo Mani ļaudis ir par velti atņemti, viņu pārvarētāji gavilē, saka Tas Kungs, un Mans Vārds top zaimots bez mitēšanās cauru dienu.
6 Saboda haka mutanena za su san sunana; saboda haka a wannan rana za su san cewa ni ne wanda ya faɗa wannan. I, ni ne.”
Tādēļ Mani ļaudis Manu Vārdu pazīs tai dienā, ka Es tas esmu, kas saka: še Es esmu.
7 Me ya fi wannan kyau a kan duwatsu a ga ƙafafu na masu kawo labari mai daɗi waɗanda suke shelar salama, waɗanda suke kawo labari mai daɗi, waɗanda suke shelar ceto, waɗanda suke ce wa Sihiyona, “Allahnki yana mulki!”
Cik jaukas ir uz kalniem prieka vēstnešu kājas, kas sludina mieru, sola labumu, sludina pestīšanu un uz Ciānu saka: tavs Dievs ir ķēniņš!
8 Ki kasa kunne! Masu tsaronki sun tā da muryoyinsu; tare sun yi sowa ta farin ciki. Sa’ad da Ubangiji ya komo Sihiyona, za su gan shi da idanunsu.
Klau, tavu sargu balss! Tie paceļ balsi un gavilē visi, jo tie acīm redz, ka Tas Kungs Ciānu atkal ved atpakaļ.
9 Ku ɓarke cikin waƙoƙin farin ciki gaba ɗaya, kangonki na Urushalima, gama Ubangiji ya ta’azantar da mutanensa, ya fanshi Urushalima.
Sauciet, gavilējiet, visas Jeruzālemes mūru drupas, jo Tas Kungs Savus ļaudis ir iepriecinājis, Viņš Jeruzālemi atpestījis.
10 Ubangiji zai nuna hannunsa mai tsarki a fili a idanun dukan al’ummai, da kuma dukan iyakokin duniya za su gani ceton Allahnmu.
Tas Kungs ir atsedzis Savu svēto elkoni priekš visu pagānu acīm, un visas zemes gali redzēs mūsu Dieva pestīšanu.
11 Ku fita, ku fita daga can! Kada ku taɓa wani abu marar tsarki! Ku fita daga cikinta ku zama da tsarki, ku da kuke ɗaukan kayan aikin Ubangiji.
Ārā, ārā, izejiet no turienes ārā, neaizskariet nešķīstu, ejat ārā no viņu vidus, šķīstaties, kas Tā Kunga rīkus nesat.
12 Amma ba za ku fita a gaggauce ba ko ku tafi da gudu; gama Ubangiji zai ja gabanku, Allah na Isra’ila zai kasance mai tsaron bayanku.
Neizejat steigšus un neejat projām bēgšus, jo Tas Kungs ies jūsu priekšā, un jums pakaļ ies Israēla Dievs.
13 Duba, bawana zai aikata abubuwa da hikima; za a tā da shi a kuma ɗaga shi da ɗaukaka ƙwarai.
Redzi, Mans kalps darīs prātīgi, viņš būs paaugstināts un augsti celts un ļoti augsti turēts.
14 Kamar dai yadda aka kasance da mutane masu yawa waɗanda suka giggice sa’ad da suka gan shi, kamanninsa ya lalace ƙwarai fiye da na kowane mutum siffarsa kuma ta yi muni fiye da yadda ta mutum take,
Kā daudz tevis dēļ ir iztrūkušies, - tik nejauks bija viņa vaigs un ne pēc cilvēka, un viņa ģīmis ne pēc cilvēka bērniem, -
15 haka zai ba al’ummai masu yawa mamaki, sarakuna kuma za su riƙe bakunansu don mamaki. Gama abin da ba a faɗa musu ba, shi za su gani, kuma abin da ba su ji ba, shi za su fahimta.
Tā viņš iztrūcinās daudz tautas, un ķēniņi saturēs savu muti viņa priekšā. Jo kam par to nebija sludināts, tie to redzēs, un kas to nebija dzirdējuši, tie to samanīs.

< Ishaya 52 >