< Ishaya 5 >

1 Zan rera waƙa wa ƙaunataccena waƙa game da gonar inabinsa. Ƙaunataccena yana da gonar inabi a gefen tudu mai dausayi.
Заспіваю ж я вам про Свойо́го Улю́бленого пісню любо́вну про Його виногра́дника! На плодю́чому ве́рсі гори виноградника мав був Мій При́ятель.
2 Ya haƙa ƙasa ya kuma tsintsince duwatsun ya shuka mata inabi mafi kyau. Ya gina hasumiyar tsaro a cikinta ya kuma shirya wurin matsin ruwan inabi. Sa’an nan ya sa rai ga samun girbi mai kyau na inabin, amma sai ga shi inabin ya ba da munanan’ya’ya.
І обкопав Він його́, й від камі́ння очистив його, і виноградом добі́рним його засади́в, і ба́шту поставив посеред його́, і ви́тесав у ньому чави́ло, і чекав, що роди́тиме він виноград, — та він уроди́в дикі я́годи!
3 “Yanzu fa ku mazauna cikin Urushalima da mutanen Yahuda, ku shari’anta tsakanina da gonar inabina.
Тепер же ти, єрусалимський мешка́нче та мужу юдейський, розсудіть но між Мною й Моїм виноградником:
4 Me kuma ya rage da za a yi wa gonar inabina fiye da abin da na yi mata? Da na nemi inabi masu kyau, me ya sa ta ba da munana’ya’ya?
що́ ще можна вчинити було́ для Мого виноградника, але Я не зробив того в ньому? Чому́ Я чекав, що родитиме він виноград, а він уроди́в дикі я́годи?
5 Yanzu zan faɗa muku abin da zan yi da gonar inabina. Zan cire katangar da ta kewaye ta, za tă kuwa lalace; zan rushe bangonta, za a kuwa tattake ta.
А тепер завідо́млю Я вас, що́ зроблю́ для Свого виноградника: живоплі́т його ви́кину, і він буде на зни́щення, горо́жу його розвалю́, і він на пото́птання бу́де,
6 Zan mai da ita kango, ba zan aske ta ba, ba kuwa zan nome ta ba, sarƙaƙƙiya da ƙayayyuwa kuwa za su yi girma a can Zan umarci gizagizai kada su yi ruwan sama a kanta.”
зроблю́ Я загу́бу йому, — він не буде обти́наний ані підса́пуваний, — і виросте те́рня й будя́ччя на ньому, а хма́рам звелю́, щоб дощу не давали на нього!
7 Gonar inabin Ubangiji Maɗaukaki ita ce gidan Isra’ila, mutanen Yahuda kuma su ne lambun farin cikinsa. Yana kuma nema ganin gaskiya, amma sai ga zub da jini; yana neman adalci, amma sai ga shi kukan azaba yake ji.
Бо виноградник Господа Саваота — то Ізра́їлів дім, а муж Юди — коха́ний Його саджане́ць. Сподівавсь правосу́ддя, та ось кроволи́ття, сподівавсь справедливости Він, та ось зойк.
8 Kaitonku ku waɗanda kuke ƙara wa kanku gidaje kuke kuma haɗa gonaki da gonaki har babu sauran filin da ya rage ku kuma zauna ku kaɗai a ƙasar.
Горе тим, що долу́чують до́ма до до́му, а поле до поля прито́чують, аж місця бракує для інших, так ніби самі сидите́ серед кра́ю!
9 Ubangiji Maɗaukaki ya furta a kunnuwana, “Tabbatacce manyan gidajen za su zama kango, za a bar kyawawan gidajen nan ba kowa.
В мої уші сказав був Госпо́дь Савао́т: Направду, — багато домів попусто́шені бу́дуть, великі та добрі, і не буде мешка́нця для них.
10 Kadada goma na gonar inabi zai ba da garwan ruwan inabi ɗaya kaɗai, mudu guda na iri kuma zai ba da efa na hatsi guda kurum.”
Бо десять заго́нів землі виноградника ба́та одно́го вро́дять, а насіння одно́го хоме́ра поро́дить ефу.
11 Kaiton waɗanda suke tashi da sassafe don su nufi wurin shaye-shaye, waɗanda suke raba dare har sai sun bugu da ruwan inabi.
Горе тим, що встають рано вра́нці і женуть за напо́єм п'янки́м, і трива́ють при нім аж до ве́чора, щоб вином розпаля́тись!
12 Suna kaɗa garaya, da molaye a bukukkuwansu, ganguna da busa da ruwan inabi, amma ba su kula da ayyukan Ubangiji ba, ba sa biyayya ga aikin hannuwansa.
І ста́лася ци́тра та а́рфа, бу́бон та сопі́лка й вино — за їхню гу́лянку, а на ді́ло Господнє не дивляться, не вбача́ють Його́ чину рук.
13 Saboda haka mutanena za su yi zaman bauta domin rashin fahimi; manyan mutanensu za su mutu da yunwa talakawansu kuma su mutu da ƙishirwa.
Тому піде наро́д Мій на вигна́ння непередба́чено, і вельмо́жі його голодува́тимуть, а на́товп його — ви́сохне з пра́гнення.
14 Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol h7585)
Тому́ то розши́рив шео́л пожадли́вість свою і безмірно розкрив свою пащу, і зі́йде до нього його пишнота́, і його на́товп, і гу́ркіт його, й ті, що тішаться в ньому. (Sheol h7585)
15 Ta haka za a ƙasƙantar da mutum kuma za a ƙasƙantar da’yan adam, za a ƙasƙanta da masu girman kai.
І люди́на пони́житься, і упоко́риться муж, а очі високих пони́кнуть,
16 Amma Ubangiji Maɗaukaki zai sami ɗaukaka ta wurin aikata gaskiya, kuma Allah mai tsarki zai nuna kansa ta wurin adalcinsa.
а Господь Саваот возвели́читься в су́ді, і Бог Святий ви́явить святість Свою в справедливості!
17 Sa’an nan tumaki za su yi kiwo kamar yadda suke yi a wurin kiwonsu; raguna za su yi kiwo cikin abubuwa masu kyau da suka lalace.
І па́стися бу́дуть овечки, немов би на лу́ці своїй, а зоста́влене з ситих чужі поїдя́ть.
18 Kaiton waɗanda suke jan zunubi da igiyar ruɗu, da kuma mugunta da igiyoyin keken yaƙin,
Горе тим, що вину притяга́ють до себе шнура́ми марно́ти, а гріх — як моту́ззям від воза,
19 waɗanda suke cewa, “Bari Allah yă gaggauta, bari yă hanzarta aikinsa don mu gani. Bari yă iso, bari shirin Mai Tsarkin nan na Isra’ila yă zo, don mu sani.”
та кажуть: „Хай ква́питься Він, хай прина́глить Свій чин, щоб ми бачили, а постано́ва Святого Ізраїлевого хай набли́зиться і нехай при́йде — і пізна́ємо ми“!
20 Kaiton waɗanda suke ce da mugunta nagarta nagarta kuma mugunta, waɗanda suke mai da duhu haske haske kuma duhu, waɗanda suke mai da ɗaci zaƙi zaƙi kuma ɗaci.
Горе тим, що зло називають добро́м, а добро — злом, що ставлять темно́ту за світло, а світло — за те́мряву, що ставлять гірке́ за солодке, а солодке — за гірке́!
21 Kaiton waɗanda suke tsammani suna da hikima da kuma wayo a idonsu.
Горе мудрим у власних оча́х та розумним перед собою сами́м!
22 Kaiton waɗanda suke jarumawa a shan ruwan inabi da gwanaye a haɗin abubuwan sha,
Горе тим, що хоро́брі винце́ попива́ти, і силачі на міша́ння п'янко́го напо́ю,
23 waɗanda suke ƙyale masu laifi don sun ba da cin hanci, amma su hana a yi gaskiya wa marasa laifi.
що несправедливого чи́нять в суді за хаба́р справедливим, а праведність праведного усува́ють від нього.
24 Saboda haka kamar yadda harshen wuta yakan lashe kara kuma kamar yadda busasshiyar ciyawa takan ƙone ƙurmus a cikin wuta, haka saiwarsu za su ruɓa iska kuma ta hura furanninsu kamar ƙura; gama sun ƙi dokar Ubangiji Maɗaukaki suka kuma ƙyale maganar Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
Тому́, як огне́нний язик пожира́є стерню́, а від по́лум'я ни́кне трава, — отак спорохня́віє корінь у них, і рознесе́ться їхній цвіт, немов ку́рява, бо від себе відкинули Зако́н Господа Савао́та, і зне́хтували вони слово Святого Ізраїлевого!
25 Saboda haka fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kan mutanensa; ya ɗaga hannunsa ya kuma buge su. Duwatsu sun jijjigu, gawawwaki kuwa suka zama kamar juji a tituna. Saboda wannan duka, fushinsa bai huce ba, bai kuwa janye hannunsa ba.
Тому́ запали́вся гнів Господа на наро́д Його, і на нього Він ви́тягнув ру́ку Свою, — та й ура́зив його: і захиталися го́ри, і сталось їхнього тру́пу, як сміття́ серед вулиць! При цьому всьому́ не відверну́всь Його гнів, і ви́тягнена ще рука Його!
26 Ya ɗaga tuta don al’ummai masu nisa, ya yi feɗuwa wa waɗanda suke a iyakar duniya. Ga shi sun iso, da sauri da kuma gaggawa!
І піді́йме прапо́ра наро́ду здале́ка, і засви́ще йому з кінця кра́ю, і при́йде він хутко та легко, —
27 Babu ko ɗayansu da ya gaji ko ya yi tuntuɓe, babu ko ɗaya da ya yi gyangyaɗi ko barci; babu abin ɗamarar da ya kunce a gindi, ba igiyar takalmin da ta tsinke.
немає між ними уто́мленого та такого, який би спіткну́вся! Не дріма́є ніхто і не спить, а пояс із сте́гон його не здійма́ється та не зрива́ється шнур при взутті́ його.
28 Kibiyoyinsu masu tsini ne, an ɗaura dukan bakkunansu; kofatan dawakansu sun yi kamar dutsen ƙanƙara, ƙafafun keken yaƙinsu kamar guguwa ne.
Його стріли пого́стрені, і всі лу́ки його понатя́гувані. Копи́та у ко́ней його немов кре́мінь вважа́ються, а коле́са його — немов ви́хор.
29 Rurinsu ya yi kamar na zaki, suna ruri kamar’yan zakoki; suna yin gurnani yayinda suke kamun abin da suke farauta su ɗauke shi ba mai ƙwace shi.
Його рик — як леви́ці, і він заричи́ть, немов ті левчуки́, і він загарчи́ть, і здо́бич ухо́пить, й її понесе́, — і ніхто не врятує!
30 A wannan rana za su yi ta ruri a kansa kamar rurin teku. Kuma in wani ya dubi ƙasar, zai ga duhu da damuwa; haske ma zai zama duhu ta wurin gizagizai.
І на нього реві́тиме він того дня, як те море реве́. І погляне на землю, а там густа те́мрява, і світло померкло у хмарах її.

< Ishaya 5 >