< Ishaya 5 >

1 Zan rera waƙa wa ƙaunataccena waƙa game da gonar inabinsa. Ƙaunataccena yana da gonar inabi a gefen tudu mai dausayi.
Nabima! Na da gesami hea: mu. Na da na dogolegei dunu amola ea waini sagai amo hou olelemusa: gesami hea: mu. Na dogolegei da waini sagai amo nasegagi agologa bugi dialu.
2 Ya haƙa ƙasa ya kuma tsintsince duwatsun ya shuka mata inabi mafi kyau. Ya gina hasumiyar tsaro a cikinta ya kuma shirya wurin matsin ruwan inabi. Sa’an nan ya sa rai ga samun girbi mai kyau na inabin, amma sai ga shi inabin ya ba da munanan’ya’ya.
E da osobo dogone, igi huluane lale fasi. E da waini efe ida: iwane bugi. E da amo sosodo aligimusa: , diasu gado gagagula heda: i. E da waini fage dugimusa: , uli dogoi. E da waini fage yoma: ne ouesalu. Be waini fage huluanedafa da gamogai fawane ba: i.
3 “Yanzu fa ku mazauna cikin Urushalima da mutanen Yahuda, ku shari’anta tsakanina da gonar inabina.
Defea! Dilia Yelusaleme amo ganodini esala dunu amola Yuda soge dunu! Na da Na waini sagai amoma fofada: muba: le, dilia fofada: su dunu agoane hamoma.
4 Me kuma ya rage da za a yi wa gonar inabina fiye da abin da na yi mata? Da na nemi inabi masu kyau, me ya sa ta ba da munana’ya’ya?
Na da Na waini sagai baligiliwane noga: le ouligi. Na da waini fage noga: iwane hogoi helele, abuliba: le wadela: i gamogai waini fage fawane ba: bela: ?
5 Yanzu zan faɗa muku abin da zan yi da gonar inabina. Zan cire katangar da ta kewaye ta, za tă kuwa lalace; zan rushe bangonta, za a kuwa tattake ta.
Amaiba: le, Na da Na waini sagai amoma agoane hamomu. Na da gagoi Na waini sagai amo sisiga: sa amo sigua ohe fi da udigili manusa: amola osa: gisimusa: , amo mugulumu.
6 Zan mai da ita kango, ba zan aske ta ba, ba kuwa zan nome ta ba, sarƙaƙƙiya da ƙayayyuwa kuwa za su yi girma a can Zan umarci gizagizai kada su yi ruwan sama a kanta.”
Na da gisi hame nomu. E da gagalobo heda: i dagoi ba: mu. Na da waini efe hame dadamumu amola osobo hame dogomu. Be aya: gaga: nomei amola gagalobo da osobo dedebomu da defea. Mu mobi da amo osoboga gibu mae ima: ne, Na da sia: mu.”
7 Gonar inabin Ubangiji Maɗaukaki ita ce gidan Isra’ila, mutanen Yahuda kuma su ne lambun farin cikinsa. Yana kuma nema ganin gaskiya, amma sai ga zub da jini; yana neman adalci, amma sai ga shi kukan azaba yake ji.
Isala: ili da Hina Gode Bagadedafa amo Ea waini sagai. Yuda fi dunu amo da waini efe Ea sagai gala. E da Yuda dunu da hou ida: iwane hamoma: ne dawa: i. Be ilia da fane legesu hou fawane hamosu. E da ilia moloidafa hou fawane hamoma: ne dawa: i. Be ilia da moloi hou hame hamobeba: le, eno dunu da se bagade nababeba: le, digini wele sia: su.
8 Kaitonku ku waɗanda kuke ƙara wa kanku gidaje kuke kuma haɗa gonaki da gonaki har babu sauran filin da ya rage ku kuma zauna ku kaɗai a ƙasar.
Dilia da diasu eno diasu eno amola soge eno soge eno bidi labeba: le, eno dunu da dilia soge ganodini fimu da hamedei ba: sa. Amola dilisu da Yuda soge ganodini esalebe ba: mu. Gode da dilima se bagade imunu.
9 Ubangiji Maɗaukaki ya furta a kunnuwana, “Tabbatacce manyan gidajen za su zama kango, za a bar kyawawan gidajen nan ba kowa.
Na da Hina Gode Bagadedafa amo Ea sia: nabi dagoi, amane, “Amo diasu noga: idafa amola bagadedafa da mugululi, wadela: lesi dagoi ba: mu.
10 Kadada goma na gonar inabi zai ba da garwan ruwan inabi ɗaya kaɗai, mudu guda na iri kuma zai ba da efa na hatsi guda kurum.”
Waini efe da soge ea defei da 10 hegade, amoga sagai dialebe da waini hano defei 8 lida fawane hamomu. Gagoma hawa: (oso) 180 lida amo bugi da faisia, gagoma ha: i manu defei 18 lida fawane ba: mu.”
11 Kaiton waɗanda suke tashi da sassafe don su nufi wurin shaye-shaye, waɗanda suke raba dare har sai sun bugu da ruwan inabi.
Dilia da bogoma: ne se bagade nabimu. Dilia da hahabedafa adini manusa: wa: legadosa, amola dilia feloale hamoma: ne, daeya mae fisili adini naha.
12 Suna kaɗa garaya, da molaye a bukukkuwansu, ganguna da busa da ruwan inabi, amma ba su kula da ayyukan Ubangiji ba, ba sa biyayya ga aikin hannuwansa.
Dilia lolo nasu amoga dilia da sani baidama amola ‘da: bolini’ (baidama) amola ‘faludi’ (fulabosu) dusa. Amola adini (waini hano) bagade naha. Be Hina Gode Ea hamonana dilia da hamedafa dawa:
13 Saboda haka mutanena za su yi zaman bauta domin rashin fahimi; manyan mutanensu za su mutu da yunwa talakawansu kuma su mutu da ƙishirwa.
Amaiba: le, dilia da enoga afugili, mugululi asi dagoi ba: mu. Dilia ouligisu dunu da ha: beba: le, bogomu, amola dunudafa da hano hanaiba: le bogomu.
14 Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol h7585)
Fedege agoane, bogoi sogebi da dili manusa: , ha: i bagade gala. E da ea lafi bagadewane daga: sa. E da Yelusaleme ouligisu dunu amola sia: bagade dunudafa huluane gilisili da: gisa. (Sheol h7585)
15 Ta haka za a ƙasƙantar da mutum kuma za a ƙasƙantar da’yan adam, za a ƙasƙanta da masu girman kai.
Dunu huluane da gogosiasu bagade ba: mu, amola gasa fi dunu huluane da bu hou fofonoboi dagoi ba: mu.
16 Amma Ubangiji Maɗaukaki zai sami ɗaukaka ta wurin aikata gaskiya, kuma Allah mai tsarki zai nuna kansa ta wurin adalcinsa.
Be Hina Gode Bagadedafa da hou moloidafa fawane hamonanebeba: le, E da amoga Ea gasa bagade hou olelesa. E da Ea fi dunuma fofada: su noga: i hamonanebeba: le, Ea hadigi hou olelesa.
17 Sa’an nan tumaki za su yi kiwo kamar yadda suke yi a wurin kiwonsu; raguna za su yi kiwo cikin abubuwa masu kyau da suka lalace.
Yelusaleme mugului amo ganodini, sibi mano da gisi manu. Amola, goudi mano da gisi manu.
18 Kaiton waɗanda suke jan zunubi da igiyar ruɗu, da kuma mugunta da igiyoyin keken yaƙin,
Dilia da bogoma: ne, se iasu bagade ba: mu. Dilia da dilia wadela: i hou amoma afafamu hamedei agoane ba: sa.
19 waɗanda suke cewa, “Bari Allah yă gaggauta, bari yă hanzarta aikinsa don mu gani. Bari yă iso, bari shirin Mai Tsarkin nan na Isra’ila yă zo, don mu sani.”
Dilia da amane sia: sa, “Hina Gode da hedolowane nini ba: ma: ne Ea sia: i liligi hamomu da defea. Isala: ili dunu ilia Hadigi Gode Ea ilegei hou hamomu da defea. Ninia da Ea dawa: i liligi ba: mu hanai gala.”
20 Kaiton waɗanda suke ce da mugunta nagarta nagarta kuma mugunta, waɗanda suke mai da duhu haske haske kuma duhu, waɗanda suke mai da ɗaci zaƙi zaƙi kuma ɗaci.
Dilia da se bagade nabimu. Dilia da giadofale, wadela: i hou da hou noga: iwane, amola hou ida: iwane da wadela: i hou, dilia giadofale sia: sa. Dilia da gasi sinidigili, hadigi hamosa amola hadigi dedebole, bu gasi hamosa. Dilia da gamogai liligi sinidigili, hedai hamosa amola hedai liligi bu gamogai agoane hamosa.
21 Kaiton waɗanda suke tsammani suna da hikima da kuma wayo a idonsu.
Dilia da bogoma: ne se nabimu. Dilia da gasa fili, dilisu da bagade dawa: su dunu agoane dawa:
22 Kaiton waɗanda suke jarumawa a shan ruwan inabi da gwanaye a haɗin abubuwan sha,
Be dilia da bogoma: ne, se iasu ba: mu. Dilia baligili dawa: su hou da adini nasu fawane. Dilia da waini amola adini hahawane amola nimi bagadewane gilisili bibiagosa.
23 waɗanda suke ƙyale masu laifi don sun ba da cin hanci, amma su hana a yi gaskiya wa marasa laifi.
Be eno dunu da dilima hano suligisu iabeba: le, dilia da wadela: i bagade hamosu dunu ilia halegale masa: ne, se iasu diasu logo doasisa. Amola moloidafa dunu ilima ogogole fofada: sa.
24 Saboda haka kamar yadda harshen wuta yakan lashe kara kuma kamar yadda busasshiyar ciyawa takan ƙone ƙurmus a cikin wuta, haka saiwarsu za su ruɓa iska kuma ta hura furanninsu kamar ƙura; gama sun ƙi dokar Ubangiji Maɗaukaki suka kuma ƙyale maganar Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
Amaiba: le, gisi amola bioi gisi da sesenesa, amola laluga nesa, amo defele dilia difi da dasamu amola dilia falegai da bione, foga gaguli asi dagoi ba: mu. Bai dilia da Hina Gode Bagadedafa, Isala: ili dunu fi ilia Hadigi Gode, amo Ea olelesu ninima, dilia da higale hame nabi.
25 Saboda haka fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kan mutanensa; ya ɗaga hannunsa ya kuma buge su. Duwatsu sun jijjigu, gawawwaki kuwa suka zama kamar juji a tituna. Saboda wannan duka, fushinsa bai huce ba, bai kuwa janye hannunsa ba.
Hina Gode da Ea fi dunuma ougi gala. E da ilima se ima: ne, Ea lobo ilua: i dagoi. Goumi huluane da ugugumu, amola dunu da bogole, ilia da: i hodo da isu agoane udigili moilai bai bagade logo ganodini dialebe ba: mu. Be amoha Hina Gode Ea ougi da gia: iwane dialebe ba: mu. E da eno se ima: ne, Ea lobo da bu ilua: i dagoi ba: mu.
26 Ya ɗaga tuta don al’ummai masu nisa, ya yi feɗuwa wa waɗanda suke a iyakar duniya. Ga shi sun iso, da sauri da kuma gaggawa!
Hina Gode da fifi asi gala sedagawane esala ilima dawa: ma: ne hahamosu hamosa. Ilia da osobo bagade bega: amoga misa: ne Hina Gode da hosa. Amola ilia da hedolodafa manebe ba: sa.
27 Babu ko ɗayansu da ya gaji ko ya yi tuntuɓe, babu ko ɗaya da ya yi gyangyaɗi ko barci; babu abin ɗamarar da ya kunce a gindi, ba igiyar takalmin da ta tsinke.
Ilia da helebe hame ba: sa. Dunu afadafa da hame dafasa. Ilia da hamedafa diaha. Ilia bulu da hame hoholigisa: Ilia emo salasu la: gisu afae da hame fi.
28 Kibiyoyinsu masu tsini ne, an ɗaura dukan bakkunansu; kofatan dawakansu sun yi kamar dutsen ƙanƙara, ƙafafun keken yaƙinsu kamar guguwa ne.
Ilia dadi da agei dagoi amola ilia oulali da gegemusa: momagei. Ilia hosi emo da igi agoane ga: nasi bagade. Amola ilia sa: liode wagebi emo da foga ononosu defele ahoa.
29 Rurinsu ya yi kamar na zaki, suna ruri kamar’yan zakoki; suna yin gurnani yayinda suke kamun abin da suke farauta su ɗauke shi ba mai ƙwace shi.
Ilia dadi gagui dunu da laione wa: me amo ilia da ohe medole legele, enoga samogesa: besa: le wamolegemusa: gaguli ahoana, gesenesa, amo defele ilia da wele sia: sa.
30 A wannan rana za su yi ta ruri a kansa kamar rurin teku. Kuma in wani ya dubi ƙasar, zai ga duhu da damuwa; haske ma zai zama duhu ta wurin gizagizai.
Amo eso doaga: sea, ilia da Isala: ili wadela: musa: , hano wayabo ea gafului fugala: sa defele, bagade wele sia: mu. Isala: ili soge ba: ma! Gasi amola se nabasu fawane gala. Hadigi da gasi amoga dedeboi dagoi.

< Ishaya 5 >